Babbar magana-sojojin Nigeria zasu shiga tsakanin gwamnati da Yan zanga zanga idan abubyayi kamari
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 14 ต.ค. 2024
- Sojojin Nigeria sun bayyana cewa zasu shiga tsakanin gwamnatin Nigeria da al,umma sakamakon abinda yake faruwa akasar
Wanda tashar mu mesuna rigasa tv news mukayi sharhi akai domin ilamantarda daku, kuyimana subscribe a TH-cam channel dinmu mesuna rigasa tv news domin samun shirye shiryen mu kamar haka
Labarun duniya, labarun hausa, labarun Kannywood,bola tunubu, Kaduna, abuja,kano
Thanks for your
Allah kakaimu gibekiyama
ALLAH YA KAWO SAUKI AMIN
Allah yakiyaye
Gaskiyakam matasa kuyi haquri kujanye zanga zanga abinda malamanan sukefada gashinan yanatatabbata wa enda sukayi sace sace dafashe fashe daqoneqone kashe kashe baku kyautaba Kuma kunyi ba daidaiba kuyi haquri kujanye zanga zanga malamai mungode Allah yasaka muku da alhkairi
Allah yasaka
Masha Allah Tabarakallah ,wa jazakumullah khair
Kai nakanee karya kakeyi malam
Wayajawumasa karyewa dakune da gwamnati ne kukasa hakan
Allah ya shigoma da sojoji cikin wannan lamari
Ai gwara sojoji su shiga tsakanin mu dasu, Amman idan sun shiga tsakanin mu don Allah su rabamu dasu .
Don Allah kutaimaka kuhana zanga zanga
we need soja
Inda nasani batada kyau.Inama da ace manya da shugabanni tunda farko sunyi tsayin daka sun gayawa shugaban kasa lallai ya mayarda tallafin fetur da wata kila haka baifaru ba.Allah Ya kawo muna sauki amin.
Ubangiji Allah yasa sojojin sukwace mulki ya Allah amn
MU ABINDA YAFI ALKHAIRI MUKE FATAN ALLAH YAYI MANA BA YADDA RANMU KESO BA
Kai malam bamuson yau dara Allah yaisa tsakaninmu daku daya ratayamu awuyanku kuma zaune gaban allah
Wlh nibanga laifin masu fasa stores ba sbd masukudin suma munafukaine sunboye abunci dan zalinci waisai yayi tsada zasufuto dashi tokada kuma kaimalam dakake kunfar baki kana dagajijiyar wuya akan matasa meyasa bakayi akan masu sace billions dollars ba ailaifin shigabanni ne dakuma munafikan malamai masu gyara miyarsu kaje kaji zancen gaskiya agurin malamin gaske mai tsoran Allah mai gudun duniya Dr idris idrs abdul aziz dutsen tanshi bauchi hafizahullah
To su aminu G tawun da saura manyan Yan zanga zanga yakukeji yanzu bakuda hujjan da zakuje dashii gaban Allah donan hanaku an fadamuku Harambe kuce kariyane sunce sunce sun sauke hakki kune darakan iya magana kunji kunya Allah Yaisa kaesi😭😭😭😭😭😭
We need SOJA in Nigeria right now.
براءةمن الله ورسوله
Allah yakawo mana sauyin alkhairi
Eh dole kacehaka kumeyasa ba kutare ba masiyata kawaiii hm har kana da maga h
Ya allah kasah sojojin nigeria suyimasa juyin mulki Ameen ya haiyu ya kaiyun
Ah to Ance Zanga Zanga bakyau Mabarnata sunce afita
Ya Allah ka kawomana fita akasarmu Nigeria Ameen summa Ameen 😂
Kai malan asarafa sai Mai wani Abu
❤❤❤❤❤
Shi wanda ya boye gishirin da sugan uwarsa zaiyi dasu
Nagode mutumina gayamasa dai
Malam kabi yarannan a hankali
Wallahi 😢😢😢
Kai
Sojoji da yan sanda mutanen Arewa suka rena wlh ba abinda zasu iya yiwa Mutanen kudu da bandits saboda ansan mu mutanen arewa Bama ɗaukar bindiga ko iya yanzu mutum nawa aka kashe a Arewa a kudu ko mutum daya musamman Lagos
براءةمن الله ورسوله
harzuwa karshen sura
Wallahi hakane halayen talakawane shiyake tajalli ajikin shugabanqasa mugyara halayammu immunaso mugadaídai
انا لله و انا اليه راجعون 😭🇳🇬 امين يارب العالمين 🤲🤲
Kai tafican Masu gemun neman abinci
Kainakanee karya kakeyi malam
Wayajawumasa karyewa dakune da
gwamnati ne kukasa hakan
Gwamnatin nigeria ne take iya juyaka ai inmu ba mujuyakaba ai gomnatin❤🎉🎉 21:31 21:34 21:37 21:37 zatajuyaka
Gwamnati
Slm to wai ita gwomnati batada laifi Sai Dan zanga zanga ,,, saboda malami guda yayi magana ga gwomnati???
Maslar fa Bata tounubu bace ta sojojun sane souka goyon bayan sa
kugayamana kawai. kukuka zaluncemu saboda tunubu bayatsuranku
MLM baka San turawan ke juya shuwagabannin bane
Albanin gwanbe halama bakasan wanda yatarda fitinaba alokachinda take barchiba
Wannan malamin Santana yayi yawa
Karyane
Wannan ba malimay bane .
والله تالله بالله الذي
Duk abin da yaru shuwa gabanne suka haddashi
talaka yanabin doka babu talauci a kasar nan sai wadda aka kagamana
Sojoji muke bukata
Uwarka akai
arana daya sai akashe manomi dari akasar nan sabi dasu akauye suke kuma yan siyasa suke wannan aikin dabakinsu suke fada andauremusu baya
manoma dubu nawa aka kashe babu wadda
yake masu wasu daga malamai sukace mayakanmu da daji dasunan malanta ran mumini yafi duniya da bin dake cikinta
Wallahi gwanda America sukarbi kasan yafi akan wainnan tsinannun azzalumai shugabannin Nan
Malamai mi yasa lokacin da tinubu ya jaye tallafin man petre baku yi magana ba, azzaluman banza
Wannan sace sace ne ba zanga zanga ba
aiyanzu manyan sayimagana tudun antabasu sumasuna da laifi wajan hauhawar farashi ko
Ubanku zakuci
Kunce malamai suna iya hango musiba daganesa yaya akai baku gayamana sharrin mulkin tunububa
OK baka Kai kasarku ga barayin turawaba gashi tunubu yakaita
Gutsin uwarka akai malam
Suma azluman ne dama Yan najeriya DUK azzalumaine kowa azzalumine kowa barawone gashi kungani Aikin matasa meye bambancin su da Boko Haram kọ kinnapa
Sudun suma aiba na uwarsubane funamikai ai dukune manyan munafikai
براءةمن الله ورسوله
harzuwa karshen sura
arana daya sai akashe manomi dari akasar nan sabi dasu akauye suke kuma yan siyasa suke wannan aikin dabakinsu suke fada andauremusu baya
manoma dubu nawa aka kashe babu wadda
yake masu wasu daga malamai sukace mayakanmu da daji dasunan malanta ran mumini yafi duniya da bin dake cikinta
manoma dubu nawa aka kashe babu wadda
yake masu wasu daga malamai sukace mayakanmu da daji dasunan malanta ran mumini yafi duniya da bin dake cikinta
manoma dubu nawa aka kashe babu wadda
yake masu wasu daga malamai sukace mayakanmu da daji dasunan malanta ran mumini yafi duniya da bin dake cikinta
manoma dubu nawa aka kashe babu wadda
yake masu wasu daga malamai sukace mayakanmu da daji dasunan malanta ran mumini yafi duniya da bin dake cikinta
manoma dubu nawa aka kashe babu wadda
yake masu wasu daga malamai sukace mayakanmu da daji dasunan malanta ran mumini yafi duniya da bin dake cikinta