ZAZZAFAN TATTAUNAWA TSAKANIN SAYYADI ABULFATHI SANI ATTIJJANY DA MALAMAR IZALA AKAN A INA ALLAH YAKE
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 12 ก.ค. 2022
- Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
/ @tazkiyatv1073
#zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah
Allah yasaka da ,alkairi Malan Allah yasaka da alkairi
Macha Allah sarki
Maulana a sheikh abulfathi
Gaskiyabazatanusubaatatauna
Gaskiya ne abuda tafada bakada adaltu
Àllah ya sakama ansa da kayiwa Khadija ya Yi daidai Allah ya jiaqan mahaifanka da Rahama.
Allah ya qara basira shehi na.
gaskiyane oga
Kuma ibni taimiyya RA daku zagi, kunci gajiyan shi fiye da shehunku, saboda haka Wlh kuji tsoran Allah Kuna cin amanar ilimi.
Gaskiya Kun yimata adalci dan Allah kudena Saurarar irin wadan nan Anturusu Surena ma mutane wayo
shek abulfatahi allah yasaka da allkairi
sarki zaki atahakuri adaina daukar
wayar irin wadan nan yaran kikoma makaranta
A a yariqa dauka zaifi dmn ahakan wasu zasu tsira daga cikinsu
Allah sarki baffa hotoro wlh harkabani tausayi wannan wace irin dukace sunkaima haka
Allahumma salli Allah sayadina mahamadin wa sallim
Shashasha wannan fahimtarka kenan,sunnah tafi karfinku bidi a gubace wallahi,kaiko sarki zaki dama ai dan sarraine,kuma dama zamuce tadar da mujemu ,.
BAƘAR GUBA MA KUWA BIDI' A MUSIFA CE
Su dawrawa jaki Dr idiris lawan tirayaw Mai kwano sunee wawaye
Gaskiya ne ta fada saboda yan darika yan son zuciya ne kawai
6 j'y
Er tasha wawanya
ni wallahi ban taba ganin Mai taurin Kai kaman izalawa ba GA Ayan qur ani da hadisi Amma sunqi gaskiya
Kaji Wawa kawo litafin da akace haka
Danbe
Kai sarki Zaki durun uwarka ai gaskiya tafada
Baku da hujja, "yantijjaniya,
Su yan izala fadin malamansu ysfimasu aya
Slm
Kibi a hand kali
A'a ita bata yardaba sheikh abul fatahi sani zakin zakuka allah ya qara maka lafiya da nissan kwana alfarma annabi Mahamadou s.a.w
Wllhy gskiya take yan darika munafukaine
Harga allah abulfhatahi yayiwa wannan yarinyar adalci dan allah kudena daukar irin wannan wawayan yaran kazamai wanda mallumansu suka fatar dasu wllh ibn taimiya yagama daku yakaiku yabaroku
Allah handlah kaymakafa sani Allah yana ko inna Kuma Allah yaday dayta akan alalshinsa
Aameeeeen Aameeeeen
Slm Allah sinewa wahabiyawa duniya
Wallahi sarki zaki kanada a dalci Kuma kanada Hankuri abulfatahi zaki
Wlh duk ta gigice tana ta hawrugiya 😂😂😂
Fada na ta fito da kou yar izala
Allah yasaka maka da alkairi
hhhh
Allah yasaka abulfatahi
Tafadi gaskiya sarki baida adalci
Jinin Izala ce na gaske, rashin daa da tarbiyya a jinin su yake
❤
Wanna yadata baya dawowa kukyaleta mafadaciya
Wallahi karya kakeyi...Tunda kache Shafin kune..Allah ya nuna mana gaskiya gaskiya che ya bamu ikon binta,ya kuma nuna mana karya karyache yabamu ikon barinta..
Wanan gasqiyane tafada
Mallam aji tsoran Allah afasara qurani abisa fahimtar sahabai farko. Don Allah mallam waye a cikin sahabai yake da wanna fahimtar na abulfathi.
Kaji shegiya jaka kince yakasa Amsa tambayarki duk hujjar dayabaki saboda San Kai back to school kinji
حتا.ونحن.اقرب.اليه.منكم.ولاكن.لاتبصرون
Kàji sankai zallah
Wllh wannan matar batada kunya wllh batada kunya sam-sam narantse da girman allah amma wllh allah ya wadaran izala
Kana magana kamar mutumin gaske, amma a karkashin zuciyar ka mufurci ne kawai,
Ka bari ya bata amsa daya kamar yadda tayi tambaya daya amma kana cewa zaa zage ku, zagi ai a littafan ku yake
Ku dauki littafin ku, ku karantar dashi a mubarin ku mana kowa yaji kamar yadda muke karantar da namu, ku gani idan akwai wanda zai tsaya saidai wanda suka bata kamar yadda kuka bata
Sarki zaki kai minafikine
SARKI ZAKI ATA HAKURI
Sarki Zaki karkadamu Yan izzala Yan iskane mahawkata basusan Allah ba
اليس.فيكم
رجل.رشيد
Dukanku.wa.wanene.bakuda.hankaly.
Akoma makaranta dan Allah
Abunda tafada gaskiyane sarki zaki wlh nunamiki ne
Wann yarinyar wawuyace
Kai Ne wawa
Kai jama'a, sarki zaki munafiki ne kai katon mutumin banzan ma kuwa
ban taba ganin Shai Dan kaman izala salafawaba
Shi Alkasim hotoron yazoshi
Maganar tahakane walhi
Zahilace
Sarkin zaki dan Allah karabu da ita .ayanda nafahim ceta tazo tanuna mana ita yar shehi ne kuma babu abunda ta iya ella zagi da kuma qabilanci.kuma daga ganin alamar ma bata da tarbiya.shi mai elimin baya haka.tunda kayi tambaya kasaurari amsarka ama kana hauzuciya to dan menene kayi tambaya .saboda haka nan wajan yafi karfinki.nan ba wajan karuwai bane.
Wanan karya kukeyi baku fahimaci Tambayartaba
Wawa kawai
ماشاء الله
Naga jahila in izala kawarijawa
wannan magana hakatake ko chakka allah sama yake.to duk wahayin da akama manzon allah daga samane malaika jibril daga sama yake kawo wahayi.duk wanda kaga yaki yarda allah nasama to kaway san rayne da naki.
GASKIYA YAKAMATA AJE A NEMI ILLIMI
Khadija kina hauka dai
Babu wani girmamawa
Wannan maganar gaskiyane sarki Zaki nakowane gaskiyar magana bayana nuna goyonbayan wani a page dinshi.
Maganar gaskiya ni wallahi bana dariqa bana izala Maganar gaskiya sarki zaki bakayin adalci saboda idan akayi maqabala da izala da dariqa sai karubuta en ragargaji izala kuma Maganar gaskiya abilfatahi karatun shi yir zagine shiyasa na daukeshi bashi da tarbiya bashi illimi bashi da gaskiya wallahi da zaibar zage zage da mun saurareshi ((BGD))
Baka DA adalchi amma yau anan was ya zaga zata yiwu inda yayi zagi yayi kuskure amma inda baiya kuma yana DA gaskiya kar bangaranchi ya dinga rufe mana idanu
Sarake.kizake.aganoika.bakagasakiya.kaji.sourou..alla..
Ashe page din dama na yan dariqa ne?
Alhamdulillah mun gane
Aikun Dade Kuna wannan zargin yaro Amma ko wadanda kake gani manyanka ne sun yadda sarki zaaki dukda batijjane ne Amma Yana iya kokarin da wajen bawa kowanne bngare hakkinsa
Wawa al arshin adakin uwataka yake?
Hahahaha
Sarki ni kaina na jima ina tunanin haka baka da adalci sbd a duk lokacin da ake tattaunawa baka bawa caller dama suyi bayani yadda yakamata amma wannan dan iskan idn yana magana barinsa kake yyi bayani yadda yakamata
sarkin zaki baya adalci ga ahalissunnah kuma duk mebin shafinsa yasan haka idan dan darika yana program a shafinsa ,to idan dan izala yazo da tambayoyinda zasu rusa karyarsa sai sarki zaki yayita ƙokari yahana mutane su fahimta sannan kuma idan ahalissunnah sunnaayin program anaba yan darika dama suyi maganganunsu yanda yakeso yan son zuciya kawai wllh hatta mabiyanku wasu sunsan karya kukeyi
Wannan ita shimfidar Allah ne, sai aka fara da fassarar Allah yana ko'ina. Malama Khadijah, ki rike fahimtar ki, kar wani ya batar da ke.
Mene istiwa'i ka fassara mana?
Sakarai mara hankali....
Wannan Mallamin makaryachi ne...Kadan kache haka to Allah guda nawa ne..Allah ya na sama amma zatinsa,da iliminsa yana ko ina...kadan kache mutane basa ganawa su biyu pache Allah yana tare dasu,to shin mutane nawane ke ganawa.....Allah yana sama ,amma iliminsa da zatinsa yana ko ina..Abdulfatahi yana da hauka don haka kula sa bashi da amfani..farko Abdulfatai ya farama sheikh sheru saleh raddi,domin shi ma ya fada chewa Allah yana sama amma zatinsa,da iliminsa yana ko ina..Dole Sarki zaki zaka fadi haka domin kana goyan bayan Abdulfatai..Shi kenan Abdulfatahi ka fadi gaskiya,wannan shafin kune ,domin haka babu mai ja da ku...
A'uzu billahi Allah ya gafarta maka wannan zunubin da ka aikata. Muna tare da Manzon Allah kan cewa Allah yana tare da mutum a duk yarda ya ke.
Kubi ibn taimiya,Mukan munbi Annabi sallallahu Alaihi Wassalama
@@kassimouissakamoussa8268 🤣🤣🤣
Ka manche kunche komai Allah,kunche Ibrahim inyas ya san gaybu,kunche yafi wasu Annanawa,kuma shehu tijani zai ba mutane aljana. Ka manche kuna zuwa kaulaha wajan bautan kabarin Inyas,shine bin manzon Allah?,kunche inyass yana fitowa,kuna zuwa ganinsa,wannan shine bin Manzon Allah,ka tapa gani muna sa hoto ibn tarmiya? Kamar yadda kukeyi akan hoton inyass? Ka taba gani muyi mauludin ibn tarmiya? Kamar yadda kuke ma shehu tijani,da inya.mallam je kayi anfani da kwakwalwarka don Allah
Malaminku ibn taimiya shi cewama yayyi da Allah yake yawo a cikin rigarsa ,Kuma sannan shi zai'iya yace shi Allane , komiyasa yace Shima Allané ôhô 🤔🤔🤣🤣🤣🤣🤣
Kuma mu gaga yanda malamanmu sukayi tayin muqabala da wadanda sukecewa komi Allahne. Amma Ku naku malaman sainema suke sukare ibn taimiya Sabida sunnarsa ce kukebi Bata Manzon Allah ba
Kafadi tunda kashigo hannu mata
Malaman darika dillalan sharri
Yan wahala, sun Iya rikita mutane
Muna fukan bazan abuljaki
Sarki zk muna fikine shedanu
Kaji jahila wayé baffa hotoro er tasha ba ahli sunnah ba
هذي لا دين لها ولا علم وباين تعبانه هي
Wanan baqar.jahilace
Danbe
Washani bamifintabani shada Yar izal ni bato son gasikiya
Inna Gaskiyan yake Shirme Ne Kawai
Zaki Yana son Kai
Baka bata amsa Mata tambayan ta ba