KALLI YANDA AKAYI GUMURZU TSAKANIN 'YAN IZALA DA SYD ABULFATHI SANI A FILIN MAULIDI. 🙆🥺 SAI HAMDALAH
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 14 ต.ค. 2024
- Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kayi SHARING A Shafuffukan Sadarwa Domin Amfandda Alumma
#Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam
S a w nagode sayyidi Allah ya karakusanci
Waiyo Allah fadar annabidada ❤❤❤❤❤s a w m ❤❤❤❤❤
Sayyadi Abulfatahi shekhina Allah kara kusanci ameen Ya Allah,
Allah ya kara lfy da ilimi don darajar Annabi sallalahu alaihi wasallam
Subhannallahi Allah ya karemu ya kare addininmu.
Allah ya rabaka da sharrin mahasa da masu nufinka da sharri ameen Ya Allah,
Ameen sayidi
Allah chi saka ma da alheyri Abdoul hatahou
Subhanallah Annabi yanada girma sai dai Allah ya fichi girma baa yi don shi sai dai yadda ya koyar. Wallahi Kana kan bata bayananna
Masha Allah Allah yaqaramana son annabi Muhammad s..a.w ameen
Allah saka da alkhairi maulana abdulfatahi
Masha Allah
Masha allah muna godiya
Allah yaqaramana son annabi
ALHAMDULLILLAH!
WASWALLALHU ALAH
Sayyidina MUHAMMAD
Rasullillahi S.A.W
Masha Allah maulana syd abulfathi sani
Sallallahu Alaihi wasallama
allh kara lfy
Gaskiya wannan malamin ya zare
Masha Allah abulfathi sani atijjany dodon wahabiyawan karshan zamani
Allah ya kara Lahiya mualana
Akwai akwai wayans yaso Allah ya yafe musu zunuban su, su shiga aljanna...yayi wa wasu sallah, ammana kaji an ce ya yafe musu zunnuban su ko kuma ya ba wa wani aljanna
Kaji jaki mutum yace Don ALLAH yayi kuskure kenan wannan ayar da take cewa mankana yuridul izza FALILLAHI izzatu jameeah fassaramin daqiqi
ماشاءله
nagode shaka allha ya kara ilimi ya kara lafiya
شكرا لك يا شيخ
S a w
s,a,w❤❤❤
Masha Allah alhamdulilah Allah yasaka da alkairi kuma jahila akomamakarata
Macha Allah
❤
Masha Allah godiya muke
Annabin dai s a w, ❣️❣️❣️❣️❣️❣️❣️❣️🥰
Ma Shaa Allah
Saw
S, A, W❣️❣️❣️❣️
Allah saka da alheri
Allah ya Kara kusanci da annabi mohammadu
Malam kafadi gaskiya, Allah shikara daukaka daraja don girman manzo sallal lahu alaiyi wasallam.
Allah ya Kara basira malan
Wawan baban dolo kawai
ALLAH ya sirheka
Malam mudai musan son annabi shene koyi dashi Allah yasa mudace amen
Allah ya ganar damu
Allah ya shirrya yan bidi a
Kaji shirmamme
Wlh kuwa aiwawane
@@alhamdulillah7085 karkace haka idan kuskure yayi ka gyara mashi sbd ka duba girman Wanda yake magana a kanshi ba kowa bane sai manzon Allah s.a.w don haka Dan Allah muna kokarin yima juna adalci duk da aqeeda ta da tashi ba daya bace amma idan mutum yayi kuskure sai muyi kokarin gyara mashi ta hanyar musulunci kaman yanda annabinmu s.a.w ya koya mana wannan shine sunnah kuma wannan shine musulunci Dan uwa, Allah yasa mu dace baki daya
Malan Allah ya sakama da alhari
Majnoon
Hhhhh kai wawa
Kabar sakarai
Allah ya qara wa Shehu lafiya da nisankwana
Abulfathi wallahi na fara jin kunya a maganan kan nan...Annabi yana cewa wane al basa Aljanna ko kuma wane Dan Aljanna yana zuwa ne kawai idan Allah ya sanar dashi. Amana baya fada haka kawai. YU HA ILLAYA. ANNABI S.A.W KENAN
Shehena Allah yakara lafia da nisan kwana
Allah ya biya Shehu karkada mu Da masu zagi wawaye ne dolayene
Allah saka
👍☑️☑️☑️✔️✔️✔️✔️
Allah munafikayi ku yanzu har ku Na son ku da kunfi son shehunai allah ya shirye ku dan ku munafikayi ne ba gaskiya Akan lamarin ku
Wayo Allah bidia, Allah ya shiryar
Bidi, ah sak Allah yatsare mudaga sharrin bidi ah
Son annabi s a w shene bidia kokomi???????
@@abdulhadimaiinyasstv5786
Ba son annabi bane bidia amma a sô shi Yan da sharia ta yarda, yarda kouma shi annabi ya tché a sô shi
Hmm
Alkur'ani wannan mutum bakin jahili ne, idan bukusan wanda ake cewa jahili murakkabi, to wallahi gashi. Kaji wannan mutum Yana fadin jahilci karara (shirka) da sunan ilimi. Allah ya gafarta masa kurakuran sa ya kuma shirya mu gabaki dayan mu.
Allah ya shiye ka yaro yaro né baisan hutaba saï ya taka
Kawo dalin mawlidi shaho ba sheikh ba
Kay ne jahili wawa sakare mahawkaci dan iska kay bakada hankali
Dan kwaya wa.azinnakama akwaya.kakeyi bakuda magana seta shehu shehun banza
Gabotari Dan malam in anbarka kana yaki da izala, kaje kakanin ka subaka labarin izala. Naka wasane
Time 1:30 wlh abul fathi ina girmama ka amana wlh kary kake. An Nabiy fa yaxo ne Dan ya nuna maka Allah. Qul inna ma ana basharun mislukum...har zuwa karshe ka gane meye Allah yake zo ka je masa da shi. Allah yafi Annabi, kar ka kawo wata shibuya anan
Toh amma kutsaya akan sunnah annabi Muhammad SAW kucire bidi'o'in dakukeyi kuriQe sunnassa kawai shine tabbacin son annabi Muhammad SAW
Kabarsu sunyi Nisa basuda rabo Allah yakara tsaremana imanimu Allah yakara tabbatar damu sunna maaiki sallalahu alaihum wasallam
@@alhamdulillah7085 ameen summa Ameen 🤲🤲🤲
Gaskiya dariqa akwai tudu a cikin ta... wai waye dama mai bada aljannah? Ta ya akayi ya zama annabi. Mutumin da yace LA YUKALLIFU NAFSAN ILLA WUS AHA. Allah ne mai bada aljannah.
Wannan gaskiya ne
a magana ta gaskiya malam ba haka ilimin tauhudi yake ba yana da kyau kar ka ci amanar ilimi ka je ka fahimci tauhidi sannan ka rinka irin wadannan bayanan
domin daga cikin abubuwan da ya kamata ka sani sune
1 wane ne Allah s w t sannan a wanne matsayi zaka rinka sanya shi a alamarin ka na addini da mua'amal tunda shine mahalicci
2 wane ne manzon Allah s w a sannan a wanne matsayi zaka sanya shi tunda shi abin halitta ne daga Allah s w t
3 sannan mece ce shirka da matsayinta a addini ga duk wanda ya mutu yana yin ta
Allah ya fahimtar da mu addinin sa ameem [Abu muhammad, usman ibn muhammad ibn abubakar asshekawiy
Damabazaka fahimtaba ai tauhidinka gida uku karabashi
Aslm akaram kallahu
Ai bouhari da muslim basu kawo babin maulidiba !
Haka sawran a'imma suma !
Chin sun mantane ko suma basa son annabi ne????????????????
Kajiwani mahawkacin
Wawa jahlii koma jaki Allah ya shirye ka
dan allah kai musulmi
iya abin da aka koya muku ke nnn
Mamane stohon bunsuru, sai na rostamaka guduma aka 🔨
Mai hankali hatara
Masha Allah
Munagodia
Makariyata banza aljannah ta babankune jahilan banza
Amai uzuri baida hankali
Shigi jake
Sakaray jahilin malan
mallam bamu aya kohadisi namauludi
Aman kai jahiline ko
@@sagirmukhtar8830 toh amma kaida ba jahiliba kakawo muna ayah ko hadisin mana
Ba Aya ba hadisi Sai kamekame Allah yaymana tsari da bidiah
😂 t0 fa
هذا كذب وبهتان عظيم
Masha allah
Macha allah
Masha allah
Masha Allah
Masha Allah
Masha allah
Masha allah
Masha Allah
Masha Allah