Hafsat Shehu da Mansura sunyi musayar yawu bayan Mansura ta chachchaki masu kuka suna tsinewa Rahama

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024
  • Umar mai sanyi is a musician/producer in kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
    Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
    --
    #UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida

ความคิดเห็น • 415

  • @ummahanan5786
    @ummahanan5786 4 ปีที่แล้ว +3

    Amma fa karku manta sahabban annabi bayan annabawa babu wanda yakaisu daraja dasuka dagawa wa manzon Allah murya saida Allah yayi musu gargadi,bare kuma wata cahn taja anyimai bataci mu kwatanta wacan da wannan, wallahi dabatasa ba dabazata faruba, don ka kudaina goyan bayanta wlh

  • @alimhassantv1682
    @alimhassantv1682 4 ปีที่แล้ว

    Nasiha zuwa gare ka umar mai sanyi tabbas kai abin tambaya ne akan duk abinda kasa a wannan shafi naka naga nasiha da wasu maluma biyu suka yi akan musu la antar rahama kuma ina kyau tata zaton kai ma akagani kuma sunyi magana cikin hikima da tausasa harshe a madadin abubuwan da kake dau rawa na tonan asiri kamata yayi kadau irin wannan bidiyo saboda ka kubutar da muta nan da kuce cikin duhun jahilci amma ka ɓige da sa bidiyon masu tsinuwa da ashariya Wallahi kaji tsoran Allah

  • @ismaellsanehassan4727
    @ismaellsanehassan4727 4 ปีที่แล้ว +6

    Fatan alkhairi mansura Allah yay miki albarka kuma Allah yashiryi rahama sadau tare damu gaba daya wanda kuma yay batanci kuma ga annabin mu Allah yasaka mana da gaggawa

  • @zainabdnasidi6843
    @zainabdnasidi6843 4 ปีที่แล้ว +1

    Eh duk laifinsu masoyan shugaban mu annabi Muhammad s.a w

  • @yarankanokids5527
    @yarankanokids5527 4 ปีที่แล้ว +5

    Wallahi Ke mecewa Abu yayi yawa kiji tsoran Allah wannan Abu da sukai shine daidai,dole sufito sununawa Duniya basa tare da ita Malama, idanke kina tare da abinda tayi saikiyi vedio kifadawa Duniya Amman yiwa wasu Magana ba naki bane ki kyalesu suyi .... Kuma Rahma Sadau irin kayanda tasa a hotanma Abar laanta ce Domin haka MANZAN ALLAH yace zasu dinga fita khasiyatun ariyatun, Dan Haka Nima Nace Allah ya La'anceka Amin.... Tuba datayi shikenan tsakaninta da Allah ne Allah ya amsa Muma zamuso hakan

  • @hussainamuhammad2900
    @hussainamuhammad2900 3 ปีที่แล้ว +1

    Kai wannan Wanda yayi batanci ga fiyayyen halitta Allah shi tsine Maka albarka duniya da lahira

  • @jamelahrabiu7609
    @jamelahrabiu7609 4 ปีที่แล้ว

    Subhanallah gaskiya basu kyauta ba kam habadai harda su to nan asiri mansura

  • @nintshebalaraba2249
    @nintshebalaraba2249 4 ปีที่แล้ว +10

    Masura Ina yinki Allah ya sa mugama da duniya lfy

  • @alougedo
    @alougedo 4 ปีที่แล้ว +41

    Wallahi mansura you are so intelligent well done may the almighty Allah forgive us all and protect us Amen

    • @hanifaidriss8259
      @hanifaidriss8259 4 ปีที่แล้ว +1

      Ameen ya Allah

    • @abubakardailamee2787
      @abubakardailamee2787 4 ปีที่แล้ว +3

      Ashedai akwai masu hamkali haryanzunn allah yayafemana

    • @gloriaahmed8546
      @gloriaahmed8546 3 ปีที่แล้ว +1

      Allah ya biya Mansura Sani DJa

    • @adamoumouhamadou8564
      @adamoumouhamadou8564 3 ปีที่แล้ว +3

      Kusani ba ataba manzan Allah s.a.w Allah gabari.wallahi kan mai uwa da wabi Allah zaiyi kowa sai ya dandana kudarsa.

    • @hadizamuhammed8072
      @hadizamuhammed8072 3 ปีที่แล้ว

      Mansoura, she's right.

  • @zainabdnasidi6843
    @zainabdnasidi6843 4 ปีที่แล้ว +1

    Mansura isah kina burkeni a baya amma yanxu kinbani mamaki anyi batanci akan shugaban mu annabi Muhammad s.a.w

  • @mklee2784
    @mklee2784 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya naji dad'in maganar masura

  • @aishaahmadadam9029
    @aishaahmadadam9029 4 ปีที่แล้ว

    Gaskiya ne mansura Allah ya shirye mu
    Allah kareki

  • @FatmaAli-vu2hi
    @FatmaAli-vu2hi 3 ปีที่แล้ว

    Mansura isa wai ina mijinkine gaskiya sani danja mijin hajiyane yakamata kuyi karatun tanastu yarku
    Girma take bakwa storon gori Allah yasa mudace

  • @alifati7256
    @alifati7256 4 ปีที่แล้ว +6

    Masha Allah 😘 mansura kin buge ni sosai haba abun ya isa Haka dababu sunfito suna damumu a kan me babu wacen da batayin lafi ah cikinku wai yau kadara tafada wa kan Rahama shi kinan kowa yafadi abunda yaga dama to wlh ya isa Allah yayafi mana kurakuranmu 🤲🤲🤲

  • @abubakarumar3248
    @abubakarumar3248 2 ปีที่แล้ว

    Gaskiya takarema Yan film kullum fada daga wannan sai wannan wlh aure shine mafita gareku wadda film ke birgeta tayi hkr Tay aure

  • @aakainuwa86gotomo3
    @aakainuwa86gotomo3 4 ปีที่แล้ว +2

    Subhanallah Dan Allah abun ya tsaya haka haba wannan masifar tayi yawa

  • @aishaabubakar6746
    @aishaabubakar6746 3 ปีที่แล้ว

    Aebantawa da zagi bashine zaisa tadena abinda takeyiba
    Addua shiyakamata mubita dshi wato fatan shiriya
    Allah yashiryemu baki daya amin

  • @حميدامحمد-ق3د
    @حميدامحمد-ق3د 3 ปีที่แล้ว

    Kafadi gaskiya Mansoura wly 👍👍👏

  • @fatimamuhammad7052
    @fatimamuhammad7052 4 ปีที่แล้ว

    Kai tir da haliku ke fati slow motion minena banbancin ku da rahama da kuna kaunar mazon Allah (S.A.W) da ba kwayin fitowa kuna nunawa dunia siffofin jikinku,domin mace yar boyoce.Mansura Isa kinyi daidai,domin addu 'a ta kamaci Rahama ba tsinuwa ba ,saboda ba wanda isabi yake a hanunsa ,wannan komai na hannu Allah,don haka idan bakuda ilimin addini kubarwa mallanmai wannan batu su sukasan abinda Allah yace da manzon mu(S.A.W).Allah ya shiryamu gabadaya.Ameeeeen

  • @rokaiyabakar1387
    @rokaiyabakar1387 4 ปีที่แล้ว

    Towai miye na maimai ta magana allah taiwalefi shikuma maji kaine haba abin yayi yawa

  • @sammsamm-zt6pl
    @sammsamm-zt6pl 4 ปีที่แล้ว +1

    Allah yakyauta dai kawai Allah yakara shiryar damu kawai yashirya mana zuria kawai

  • @aishamaina4945
    @aishamaina4945 3 ปีที่แล้ว

    Ummm kanku akeji...allah ya shiryemu

  • @fatiabdullahi2548
    @fatiabdullahi2548 4 ปีที่แล้ว +4

    Nide banga laifin masuraba Dan xagin yayiyawa Kuma shanawa nimade abide naganikenan ita abarta da Allah wanan tsakanin bawane da Allah shi shikuma wanan da yayi batanci shiyakamata adakatar ba sadauba

    • @saypositiveorzipit3078
      @saypositiveorzipit3078 4 ปีที่แล้ว +2

      Adaina tsinuwa ayi mata adua

    • @zainabbambee526
      @zainabbambee526 4 ปีที่แล้ว +1

      Kwarai kuwa tima

    • @fatiabdullahi2548
      @fatiabdullahi2548 4 ปีที่แล้ว +2

      To abinne da mamaki ace atayin abudaya kamar kowayasan makomasa nibana sauraran lbr aman inasan tsakar gida shiyasa dan yana burgeni to kungakena kowa da ra ayinsa ita tayi abinda yadametane shimahaka Allah yasamudace kuma yayafe mana kurakuranmu ameen aman idan mgn nabatamawani rai to dan Allah ayafemun

  • @زينةالسليمان-و6ك
    @زينةالسليمان-و6ك 4 ปีที่แล้ว +1

    Adenatunan asirinhaka ayihakuri Ameen

  • @fatamafatama2680
    @fatamafatama2680 4 ปีที่แล้ว

    Toh allh karufamana asiri duniya da lahira

  • @kimomusa2629
    @kimomusa2629 4 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya Allah mudace masura tayigamena

  • @khookahyargatanabba370
    @khookahyargatanabba370 4 ปีที่แล้ว

    Hmmm kuma fa mansura isah tanada gaskiya

  • @maryamhussaini4322
    @maryamhussaini4322 4 ปีที่แล้ว

    Allah subhanahu wataalah yace munemi gafararshi zai gafarta manah. Kuma yanason masu tubah.

  • @hassynogno3136
    @hassynogno3136 4 ปีที่แล้ว

    Allahu ya shiryemu baki daya

  • @hauwabashirardo4687
    @hauwabashirardo4687 3 ปีที่แล้ว

    Hasbunallah Wanemal Wakil. Allah ya shirya mu gabadaya.

  • @balabello6878
    @balabello6878 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya mansura kin burgeni sosai ita hafsat shehu Miya hanata aure

  • @adoamadoufatima2715
    @adoamadoufatima2715 4 ปีที่แล้ว +1

    You are the best Mansourah,love you so much

  • @joaodembadjau8478
    @joaodembadjau8478 4 ปีที่แล้ว

    Allah yayafemana baki daya Amin

  • @musamuhammadabdullahi9020
    @musamuhammadabdullahi9020 4 ปีที่แล้ว +2

    Wai dan allah awace sura ce allah yace ai fim ko a wana hadisi wai ankoreki daga fim Kuma kukayayi haduwarku da uban allah wlh wanda kuke rawa dasu suwaye

    • @maryammohammed4054
      @maryammohammed4054 3 ปีที่แล้ว

      Allah ga baiwarka ta tabamanzanka kagagata daukakan mataki akanta

  • @garisudani841
    @garisudani841 3 ปีที่แล้ว

    Idan mitin yafada halaka jayo shimike ajiki muninami shi allah kuma mimi shi a du a tinda ta tuba semibarta da allah kunji kunya allah shiryamu allah sa mudace Duniya da lahira 😢 ahmad shanawa ne yafa gaskiya 🙏

  • @mamanbeby4849
    @mamanbeby4849 4 ปีที่แล้ว +2

    Wallahi mansura isa tadaiji hauchi niharma tafice mani daga rai annabi gatana chifa aka taba kum

  • @issaibrahim3260
    @issaibrahim3260 3 ปีที่แล้ว

    Allah dai shi kyauta mana

  • @ummuimaan54
    @ummuimaan54 3 ปีที่แล้ว

    Chakwakiya kenan, allura kam tana shirin tono garma, Allah ya kyauta

  • @mamansafnah387
    @mamansafnah387 4 ปีที่แล้ว +3

    Kuma aikunayi kumma allah yashiryaki rashida wallahi bakuda mutunci kuma bakksan da qarddaraba

  • @ibrahimmibrahim2483
    @ibrahimmibrahim2483 3 ปีที่แล้ว

    Wlh sai dai tuba ya kwace Ku ai tuni marigayi sheikh jafar ya fada cewar Wai ance kune masu fadakarwa kuma fadakarwarku tafi saurin isa ga alumma fiye da malamai wlh barnar da kuka yada a shekara daya shekara hamsin ba zata magance taba. Allah ya isa daku da masu goyan bayanku.

  • @harirailyasun2561
    @harirailyasun2561 3 ปีที่แล้ว +1

    Hmmmm Allah ya kewta

  • @maitawassalilifetv7
    @maitawassalilifetv7 3 ปีที่แล้ว

    Wannan gsky ne allah yasa mudace allah ya yafe mana

  • @falalufatimaa5761
    @falalufatimaa5761 4 ปีที่แล้ว +3

    Wow mansura ta birgeni tabbas wanna haka yake Allah ya yafemana baki dayanmu🙏😍

  • @arewahausanovelstv9307
    @arewahausanovelstv9307 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya ne wlh hassada da rashin kasuwa ne ke da musu

  • @FeeenaahgmailcomMuhammed
    @FeeenaahgmailcomMuhammed 3 ปีที่แล้ว

    Hmm allah dai yakawo sauki

  • @kameelasadiq6273
    @kameelasadiq6273 4 ปีที่แล้ว

    Allah ya shirya amman duk masu kukan nan duk sammakal

  • @rabiaibrahim5819
    @rabiaibrahim5819 3 ปีที่แล้ว

    An san kowa na iskanci Amman bbu wanda ya fito fili ya nuna shi dan iska ne tsakanin shi da ALLAH yake.ita laifin ta da take nunawa ita din ta isa.Allah ya shirya mu ya raba mu da aikin dana sani

  • @aduatv7383
    @aduatv7383 4 ปีที่แล้ว

    Allah ubangin sammai bakwai kuma ubangin al arshi mai girma Allah ya gafarta miki

  • @rashidaisahrashidaisah162
    @rashidaisahrashidaisah162 4 ปีที่แล้ว +1

    you are so intelligent I like ur word how I wish some people can think like u.

  • @FxFx-hh3de
    @FxFx-hh3de 4 ปีที่แล้ว

    NAFISON ANNABI ( S A W ) FIYE DA KOMAI MANSURA ISA GOOD 🖒🖒🖒🖒💚💚 ALLAH YASAKA MIKI DA, ALKAIRI KIRABI DA MUNAFUKAI TATATTU REGAGGU RASHIDA, HAFSA, FATI YAYAN ISKA DUK CIKINKU BABU WACCE BATA REGEWA FIYE DA NARAHAMA MAKAQAR YATAN BANZA KOWA MAI KUSKURENE CIKI SABODA HAKA KUNEMA, MATA SHIRIYA TARE DAMU BAKI DAYA AMMA KUN FITO KUNA TSINE MATA, ALLAH TAYIWA LAIFI KUMA SHINE GAFURUR, RAHIM BAKUBA YAYAN ISKA KO KUMA UBANKU KO UWARKU AKWAI MAI RAHAMA KO WUTA KO ALJANNAH ACIKI JAHILAN BANZA, MANZON RAHAMA BA HAKA YAKE BA, ANNABI BAYA TSINUWA DA LA, ANTA, KUJE KUNEMI SANIN KOYARWAR MANZO ( S A W ) KUMA KUJE KUTUBA, KUMA, AKAN ZUNUBANKU MUNAFUKAI MAKAQAR YATAN BANZA YAN NANAYE BABU WANDA BASHI DA TABO KUMA ACIKIN AIKATA SABO KUKE NA RAHAMA NE YAFITO FILI

  • @lawaliboubacar4499
    @lawaliboubacar4499 4 ปีที่แล้ว

    Oh duniya laifi tudune.. to kowa ya kalli nasha saboda duk masu laifi muke Allah ya kyaouta

  • @xainabummeexeezeesarki5786
    @xainabummeexeezeesarki5786 4 ปีที่แล้ว +3

    Haba kuma haba abinda har ya kai haka ooh INNALILLAHI WA INNA ILAIHI RAJI'UN🙄 amma akan bai dace ba wlh da girman ku kuke abeshi. Oooh 🤗 ni jikan Umar, Ya Haiyyu Ya Kaiyyum ka kashi wannan wutar fitinan alfarman limamin mala'iku🙌🏽

  • @maryamzubair6383
    @maryamzubair6383 4 ปีที่แล้ว

    Wlh mansura tayi gaskiya

  • @minapetitot9831
    @minapetitot9831 3 ปีที่แล้ว +2

    Kou a Haka kuna son mazon Allah ne hum

  • @zainabaminu1960
    @zainabaminu1960 3 ปีที่แล้ว +1

    Basuda aiki se tone tone hmmmmmm Allah y shirya

  • @ZAKIDANYAYA
    @ZAKIDANYAYA 4 ปีที่แล้ว

    Wallahi kuwa Tsinannun banza Mansura ta Birgeni Yan Wahala

  • @abubakardailamee2787
    @abubakardailamee2787 4 ปีที่แล้ว

    Wlh mansuura kin burgeni soosai

  • @abubakarfalalu558
    @abubakarfalalu558 4 ปีที่แล้ว

    Gaskiya wannnan abin yana nema yazama masifa allah ya kyauta

  • @umarmaryam4752
    @umarmaryam4752 4 ปีที่แล้ว +2

    Alhmdullilah anxo wurin ada banso nayi magana ba amma abunda mansura ta fada yamun dai2 kowa nada nasa aibun tabbas zagin annabi ba karamin tashin hankali bane ga dukkan musulmin kwarai amma abun la'akari anan rahma da ta san zaa zagi annabi ba zata saka wannan pics din ba sannnan mudinga yiwa kanmu adalci kafin mu yanke hukunci ubangiji Allah yasa tubanki ya zama sanadiyar shiriyarki amin idan kaga musulmi na barna kayi masa addu'a baka la'ancesa ba sannan duk wanda ya zagi wani akan abunda ya ke aikatawa na alfasha bazai taba mutuwa ba shima sai ya aikata hakan daga karshe ina rokon ubangiji ya kaskanta wannan mutumin da ya zagi annabi ita kuma rahma Allah ya shiryeta amin..

  • @abdoulayerainatou4757
    @abdoulayerainatou4757 3 ปีที่แล้ว

    Maacha Allah mansura Allah ya biya ki mugode

  • @maimunamaimuna2618
    @maimunamaimuna2618 4 ปีที่แล้ว +1

    Wutaaaaa wlh godeya namusamman massura kinbargine wlh gayamussu da babban muryaaa

  • @al-ummadayatv8294
    @al-ummadayatv8294 4 ปีที่แล้ว

    Allahu akbar mansura Kenan kaji maganar hankali

  • @عليالبنياميني
    @عليالبنياميني 4 ปีที่แล้ว +5

    اللهم صل وسلم على نبينا محمد
    عليه الصلاة والسلام ❣🌹
    نسأل السلامة والعافيه 🤲🏽🥺

  • @hamdiya7
    @hamdiya7 3 ปีที่แล้ว

    Duk abinda bawa yayi kamata yayi muyimasa adu’a ,Allah ya shiiryeshi.Saboda ba’a yiwa Allah shishige da bawansa dan haka tsine mata ba shine mafitaba . Allah kashiryemu baki daya.

  • @Fareeda78
    @Fareeda78 4 ปีที่แล้ว

    Allah kayimana maganin abinda ba zamu iyaba ka kawo Mana karshan fitinar nan kowa yasawa ransa salama🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏🙏

  • @susueslamnewhiwete6540
    @susueslamnewhiwete6540 4 ปีที่แล้ว +10

    Duk Wanda zeyi laifi stakaninshi da Allah idan Allah yaso ze gafarta masa Amma ita tasa anyi batanci ga fiyeyen halitta dole rankowa yabaci ke mansura isa bekamata kifafi laifin kowaba sedai kimusu nasiha kinsan kowa ranshi yabaci idan kika Fadi laifinsu Suma zasu tono naki kinga kun tonawa kanku asiri Allah ya shiryemu baki dayanmu

  • @zulaihatzeenat3959
    @zulaihatzeenat3959 4 ปีที่แล้ว +4

    Allah Yashirya mana Zuria Amin

  • @maryammukhtar3607
    @maryammukhtar3607 4 ปีที่แล้ว +7

    WLH U TALK PERFECT TRUE Mansura Malamai ne kawai yakamata suyi magana akan abinda Rahama sadau ta aikata amma bawai wata yar film ko dan film ba dan kuwa dukkansu kanwar jace

    • @englishislamiclectureswaaz2501
      @englishislamiclectureswaaz2501 4 ปีที่แล้ว +1

      Aa fadakarwa tana kan kowa, ka sanar koda Aya daya ka sani, kowa Khalifan Allah ne adoran wasa, idan zamu dinga 6arna ayi shiru to Allah ze halarka damu kamar mutanen farko sbd dasu basa waazantarwa, se de kawai tace su dena tsinuwa su addu’a kawai.

    • @fahadmusa7936
      @fahadmusa7936 3 ปีที่แล้ว +1

      Masura isah kingama magana Allah yayafewa Rahma sadau bawai muzo muyita aibantataba Allah yashiryemu baki daya

  • @yahuzaismail7187
    @yahuzaismail7187 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah shirya inmusulmi

  • @amanitaannabis.a.w2149
    @amanitaannabis.a.w2149 4 ปีที่แล้ว

    wallahi masura isa kibirjani abida kikayi daidana Allah ganardase

  • @aishaibrahim8713
    @aishaibrahim8713 4 ปีที่แล้ว +13

    Walahi is enough, why are you all judging her like that??? Plss it's ok
    She's human and let Allah judge her but not you. We all sin's against Allah. We all sinners....plss you guy's should give us a break. She apologised what else. You people should stop the hate and jealousy

  • @yehyaatikasaleehkawari721
    @yehyaatikasaleehkawari721 3 ปีที่แล้ว

    Hakan Ahamad sanwa

  • @fatimahahmed1772
    @fatimahahmed1772 4 ปีที่แล้ว

    and to you Rashida adamu.kin manta a kasa mai tsarki kika yi naki.dan ki sayi mota irin ta ummi zee at that time.mu din ga tauna kalaman mu.Allahu gafururrahim.dont be suprise haka ta zamo ma rahama hanyar tuba.

  • @ibrahimbnaminu9366
    @ibrahimbnaminu9366 4 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kyauta, Allah ubangiji kuma ya ganar damu.

  • @fuvdthfttufethdwr3474
    @fuvdthfttufethdwr3474 3 ปีที่แล้ว

    Hajiya fiddausi.
    Allah ubangiji ya kara kiyaye wa

  • @sumayyaibrahim2332
    @sumayyaibrahim2332 4 ปีที่แล้ว

    Allah ya shirye mu baki daya

  • @romahess4387
    @romahess4387 4 ปีที่แล้ว +12

    Wlhy allah masu sinemata sunada kamishon domin annabinmu me hakurine sosai domin shimeyafi yane toh mufa da annabinmu muke koyi kuma allah yanason meyafi ya bakusan wannan zagezagen dakukeyi ba zaku dibawa kanku zunubi toh kuyi tunani fa jamaa yanada kyu muyi tunani fa yauwa allah ya yafemana baki daya

    • @yarankanokids5527
      @yarankanokids5527 4 ปีที่แล้ว

      Karyane

    • @yarankanokids5527
      @yarankanokids5527 4 ปีที่แล้ว +1

      Ba Wani kamasho abinda tayi Duk Wanda yagani dole ya La'anceka Malam indai Yana kishin musulunci Idan bakada karatu kaje kayi karkazo social media Kanata babatu saboda me tayi shigar??? Bayan irin shigar akace Idan angani a La'anceta kasan wannan kuwa Anya???

    • @yarankanokids5527
      @yarankanokids5527 4 ปีที่แล้ว

      Kaikuma Malam waye???

    • @allahyasamudacefff8265
      @allahyasamudacefff8265 3 ปีที่แล้ว

      Wlh haka ne maganarka Mansura isa

    • @yarankanokids5527
      @yarankanokids5527 3 ปีที่แล้ว +1

      @@allahyasamudacefff8265 mutane ne suke Shiga rudanin Duniya su manta da Allah gaba 1, tayi nafarko ance Bata saniba tayi Na biyu ance ayafeta yanzu kuma wannan Dan anyi Magana Sai ace anada kamasho? To wallahi kaima kai istigfari kuma wannan abinda tayi kuskurene dole a La'anceta, Idan kunsan sharadan tuba to Ku gayamata Amman indai itace posting Bata faraba Kawai fatanmu Allah yashiryeta Muma yashiryemu baki 1 Amin wannan shine maganar gaskia Dan ba tsoronta akeba sole afada we have freedom of speech

  • @aishamustapha3574
    @aishamustapha3574 4 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya y ya femata damu gaba dayan mu Amin فليقل خير او ليسمت

  • @basirajibrin6512
    @basirajibrin6512 4 ปีที่แล้ว +1

    Good bless you mansru may Allah always be with u my best

  • @yehyaatikasaleehkawari721
    @yehyaatikasaleehkawari721 3 ปีที่แล้ว

    Allah yakuta ameen

  • @gambosaadatu4119
    @gambosaadatu4119 4 ปีที่แล้ว

    tonon asiri ya tashi subhanallah Allah ya kyauta

  • @rahmatyusuf7693
    @rahmatyusuf7693 4 ปีที่แล้ว +4

    Weldon anty mansura God bless you

  • @deelatsabiou6318
    @deelatsabiou6318 3 ปีที่แล้ว

    Wly kou Bakou jin koumya koubar ta kou mata fatan allah ya chirya Kouma ma kounada kouskoure

  • @aminalsharif7279
    @aminalsharif7279 4 ปีที่แล้ว +3

    اللهم صل وسلم على نبينا وحبيبنا وسيدنا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين يارب ذكره في قلوب ضياء الله أكبر ولله الحمد والمنة على نعمة الحبيب المصطفى صلى الله عليه وسلم وكفى بها من نعمة ♥️

  • @بحرالدينابراهيم-ن1ح
    @بحرالدينابراهيم-ن1ح 4 ปีที่แล้ว +4

    لاحول ولا قوة الا بالله العلي العظيم
    استغفر الله العظيم واتوب اليه
    اللهم يحفظ السلام يارب العالمين 🤲🤲🤲أجمعين يارب العالمين

  • @tahiremoussa7789
    @tahiremoussa7789 3 ปีที่แล้ว

    Asalamaalaikume allah ya chiriyeta Kuma wannan abon dubawane

  • @ummulkhairisaniahmad4420
    @ummulkhairisaniahmad4420 4 ปีที่แล้ว

    Mansura kuma ta fadi gsky wlh

  • @حلاتيبضحكاتي-ت4ل
    @حلاتيبضحكاتي-ت4ل 4 ปีที่แล้ว

    Hmmm inji mai ciwon hakori

  • @zainabdnasidi6843
    @zainabdnasidi6843 4 ปีที่แล้ว

    Ka burgeni Ahmed

  • @mrymabubakar2269
    @mrymabubakar2269 3 ปีที่แล้ว

    Nima natsine mata wlh tunda batajin kunyar allah

  • @aramatuawwalmaitsauni6393
    @aramatuawwalmaitsauni6393 3 ปีที่แล้ว

    Allah yasa mudache

  • @جواهرماشيري
    @جواهرماشيري 4 ปีที่แล้ว +4

    اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين وسلم تسليما كثيرا إلى يوم الدين

    • @salmasani329
      @salmasani329 4 ปีที่แล้ว +1

      Allah daiyashiryemu baki daya

    • @اممرام-ت1ع
      @اممرام-ت1ع 3 ปีที่แล้ว

      صلى الله عليه وسلم

  • @mnnnm2365
    @mnnnm2365 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya shirya

  • @mouhidinealmahi5990
    @mouhidinealmahi5990 3 ปีที่แล้ว

    Allah yasa dagaske kukeyi tazukatan ku

  • @aishamusa52
    @aishamusa52 4 ปีที่แล้ว

    Gaskiya ne mansura

  • @zainababdullahi3566
    @zainababdullahi3566 4 ปีที่แล้ว

    Allah yasa mudace, kucigaba da tonawa junanku asiri...

  • @rahmaruru8964
    @rahmaruru8964 4 ปีที่แล้ว

    Gaskiyane

  • @اممرام-ت1ع
    @اممرام-ت1ع 3 ปีที่แล้ว +2

    اللهم صلى وسلم وبارك على سيدنا ونبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين

  • @lolololoo171
    @lolololoo171 4 ปีที่แล้ว

    Allahu akbar. Malamai mu Allah ya gafartamuku ya Baku aljana firdaws. Allah yana to à asiri Yan film lokacin kuna waazi ta cewa. Suna Bata tarbiya yar musulman wasu daga Yan film su yi magana cewa kuna nema suna Kuma kustane su. Gashi mufara Jin à aki su suna Tina wa juna su asiri. Allah ya shiriye ku

  • @hadizasuleman1350
    @hadizasuleman1350 4 ปีที่แล้ว

    Magananki 100% right.