Sheikh Jingir yayi Allah wadai da sa hannu akan SAMOA AGREEMENT da Gwamnati Nigeria tayi

แชร์
ฝัง

ความคิดเห็น • 41

  • @ameenah540
    @ameenah540 12 วันที่ผ่านมา +1

    Ameen ameen ameen ya Allah

  • @musaabdul2687
    @musaabdul2687 14 วันที่ผ่านมา +1

    Mall kun goyi bayan shi a lokacin, amma mun baku uzuri Don ba a san haka zai faru ba.Allah ya kare mu Amin.

  • @SmilingEquestrianHelmet-vk1hf
    @SmilingEquestrianHelmet-vk1hf 15 วันที่ผ่านมา +2

    Allah ya chiriyeka malamin kongila

  • @AsadAsad-hd5ng
    @AsadAsad-hd5ng 15 วันที่ผ่านมา +2

    Allah ya tsine ma dum mai hannu a cikin wnn al amari

  • @ibrahimsaaduusman9700
    @ibrahimsaaduusman9700 13 วันที่ผ่านมา +1

    Wlh kana daga cikin dalilin rikicewar Nigeria sbd son zuciya, da qifadi

  • @user-nm6os6wt5g
    @user-nm6os6wt5g 15 วันที่ผ่านมา +3

    Muslim Muslim ticket

  • @user-vb6st6vp4g
    @user-vb6st6vp4g 15 วันที่ผ่านมา +1

    Ba abunda zaka ce ku kuka jama 'a Kuma kuda Allah

  • @basiruhamza5281
    @basiruhamza5281 14 วันที่ผ่านมา

    Malam borin kunyane

  • @meyoutv9385
    @meyoutv9385 12 วันที่ผ่านมา

    2017 in mutum ya hau munbari yayi masu campaign sai munsa tafka

  • @YUNUSAUSMAN-y2g
    @YUNUSAUSMAN-y2g 15 วันที่ผ่านมา

    Allah ya kyauta

  • @abduramaneabduramane2761
    @abduramaneabduramane2761 14 วันที่ผ่านมา

    😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu 15 วันที่ผ่านมา

    Laifin

  • @ibrahimmuhammad2307
    @ibrahimmuhammad2307 15 วันที่ผ่านมา

    Innalillahi wa'inna ilaihirraju'un 😢

  • @UsmanAbubakar-h5i
    @UsmanAbubakar-h5i 13 วันที่ผ่านมา

    Ba ruwan minista Tinubu da bakason kira shine shugaban al'amarin. Allah ya baka ikon fadar gaskiya kamar yadda kayyi campaign a baya.

  • @NUHUHAMISU-bi8eq
    @NUHUHAMISU-bi8eq 15 วันที่ผ่านมา +1

    Hmmm,nade tabarmar kunya da hauka,
    Bayan kaine babban malamin banza,da akabaka kwangilar Muslim Muslim ticket.
    Allah ya shiryeka

    • @ibrahimmuhammad2307
      @ibrahimmuhammad2307 15 วันที่ผ่านมา

      Ubankane uban banza dabai baka tarbiyya ba

  • @GaddafiSaadu-ht8eo
    @GaddafiSaadu-ht8eo 14 วันที่ผ่านมา

    Dasa hannunku akayi wannan Muslim Muslim tecket

  • @umarmohammedahmed9534
    @umarmohammedahmed9534 15 วันที่ผ่านมา

    Wlh Kaine kashutar damu Ka karbi kudi kasaida mutuncinmu wlh da abin da kayi gwara Dan cripto

  • @ibrahimdandano7746
    @ibrahimdandano7746 13 วันที่ผ่านมา

    Sakamankon Muslim-Muslim da kukayi

  • @captainibrahimhiyz2752
    @captainibrahimhiyz2752 14 วันที่ผ่านมา

    Malan yaushe Tapswap xata fashe ne Dan Allah!?

  • @usmanadamushuwa5231
    @usmanadamushuwa5231 15 วันที่ผ่านมา

    Kana cikin masu laifi kawosu ai 😢......MU yanzu babu abinda Malamai irinku zasu sake Gaya mana 😅

  • @kojiharuna624
    @kojiharuna624 15 วันที่ผ่านมา

    Hahahahahaha! Haba dai jagoran Muslim - Muslim ticket. Abinda kaso ne ya faru sai kajira abinda zai biyo baya.

  • @muhammadabdulwahhab8566
    @muhammadabdulwahhab8566 14 วันที่ผ่านมา

    Me yasa ba ki maganar Yunwa ba?
    Me yasa, me yasa & me yasa????
    Allah ya isa mana, Malaman Gongila

  • @ibrahimmusas6986
    @ibrahimmusas6986 15 วันที่ผ่านมา

    Kaci amanarmu. Kanadagacikin wada sukasamu aciki

  • @lukmanmusa5131
    @lukmanmusa5131 15 วันที่ผ่านมา

    Hmm dadina da gobe saurin zuwa. Mushede beji alert ba hala

  • @captainibrahimhiyz2752
    @captainibrahimhiyz2752 14 วันที่ผ่านมา

    Sannan nayima malan Alkawari duk sanda ta fashe xan saimai hula da takalmi

  • @USMAN..DONO-t1h
    @USMAN..DONO-t1h 13 วันที่ผ่านมา

    Dan wahala haka zaku qare yayan banza

  • @meyoutv9385
    @meyoutv9385 12 วันที่ผ่านมา

    Ni Ahlul sunnah amma nasan qarya kakeyi da boren kunya

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu 15 วันที่ผ่านมา

    Tau mutane dai suna da hakkalin rarrabe malamai yanzu dan munsan kosuwa ke shu gabanci, yan siyasa da wasu gur bataccin malamai.

  • @user-yf3wc7vh1x
    @user-yf3wc7vh1x 13 วันที่ผ่านมา

    Karya kake munafikin malami Dan duru uwa ba kai ka fara ciwa ai Muslim Muslim ticket ba wuna never see anything banza malami

  • @fivestar2541
    @fivestar2541 14 วันที่ผ่านมา

    Kai kace a zabesu ai

  • @ummiinuwa9733
    @ummiinuwa9733 15 วันที่ผ่านมา

    Uhmmm wan nan Rayuwa dai sai anje madakata

  • @suleimangane8175
    @suleimangane8175 15 วันที่ผ่านมา

    Qarya kakeyi, kana chikin Wanda sukache azabesu.

  • @SaniYakubuAhmed-xm8so
    @SaniYakubuAhmed-xm8so 15 วันที่ผ่านมา

    😂😂😂😂 yakaushe kaga yawa shogabani gaskiya kanakaushe kanamaganna darika Allah ya sheryeka

  • @meyoutv9385
    @meyoutv9385 12 วันที่ผ่านมา

    Maqaryatan banza ku kuka kawo su yanzu boren kunya

  • @ammarmuawiya272
    @ammarmuawiya272 15 วันที่ผ่านมา

    Ku ka ja mana duk wannan fitinar😢😢😢😢😢

    • @zynarbmustapher6588
      @zynarbmustapher6588 15 วันที่ผ่านมา +1

      Basu kadai ba da tsofaffin gommonin mu da manyan arewa da masu kishin aljihun su da masu son rai da banzayen talakawa masu karban taliya suyi zabe sune suka kawo wannan gommatin.

    • @ammarmuawiya272
      @ammarmuawiya272 15 วันที่ผ่านมา

      @@zynarbmustapher6588to Allah ya kawo mana sauki

  • @YunusaHassangarba
    @YunusaHassangarba 14 วันที่ผ่านมา +2

    Karya kuke fada akan malam ai dayace ayi Muslim Muslim Ticket kyautata zato yayi akan hakan,ko Kuma yasan gaibu ne? Kawai Iya mahangarsa musulunci yaduba Kuma Kai da kake ganin laifinsa aiba ra,ayinka aka zaba bane shiyasa kake ganin yayi laifi