Janar Abdulsalami Abubakar ya bayyana mawuyacin halin da hamɓararren Shugaba Bazoum ke ciki

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 14 ต.ค. 2024
  • Jagoran tawagar shiga tsakanin Ecowas da sojojin mulkin Nijar, Janar Abdulsalami Abubakar, ya shaida mana cewa sojojin sun ce ba za su mayar da Mohamed Bazoum kan mulki ba.

ความคิดเห็น •

  • @shamsiyyabasiru1192
    @shamsiyyabasiru1192 ปีที่แล้ว

    Allah sarki 😢😢😢

  • @musahalilu9510
    @musahalilu9510 ปีที่แล้ว

    Allah yakawo dauki

  • @Rihana-vd7rs
    @Rihana-vd7rs ปีที่แล้ว

    Innalillahi Allah ya kawo dauki

  • @ahmadibrahim6399
    @ahmadibrahim6399 ปีที่แล้ว

    Allah ya bada mafita ta alkhairi

  • @yakubumaijariyatu9325
    @yakubumaijariyatu9325 ปีที่แล้ว

    Masha allah

  • @babssankara1
    @babssankara1 ปีที่แล้ว +2

    Mukam A Kasarmu Nigeria samun shugaban tsaro irin Badaru hankalinmu ya kwanta domin yadda ya rike jihar jigawa da amana wannan kadai ta isa mu yarda zai abinda ya dache Allah munai maka Godia Allah Yasa Yayi Nasara

  • @AbdalahBakota
    @AbdalahBakota ปีที่แล้ว

    STM

  • @abdoumoha900
    @abdoumoha900 ปีที่แล้ว

    Abinda galibin mutane suka kassa fayinta ita ecowas da kanta ta sabta ka idaodun da suka kafata

  • @LawanAdamu-qt2mu
    @LawanAdamu-qt2mu ปีที่แล้ว +1

    Shine Dede tsofin munafikan Nigeria ku Ina ruwanku azzalumai