Sanata Marafa ya tattauna da BBC kan labarin da ke zagawa kan cewa ya fita daga jam'iyya mai mulkin Najeriya APC, zuwa babbar jam'iyyar adawar kasar ta PDP.
Hmmmm ko kunya basaji wlh yan siyasar nan kun rena mutanen arewa wlh musamman mu yan sokoto katsina zamfara zamu ga dan shegiyar da zaizo neman kuri ar mu apc waya zo mana da ita waya tallata mana ita
Hmm wai biyan bukatun siyasa ko kunya baya ji shugaban nin arewa kun raina mana hankali wallahi Amma laifin mu ne Allah ya kaimu 2023
👌👌👌👍👍👍
Masu Jan rigimar zamfara
Hmmmm ko kunya basaji wlh yan siyasar nan kun rena mutanen arewa wlh musamman mu yan sokoto katsina zamfara zamu ga dan shegiyar da zaizo neman kuri ar mu apc waya zo mana da ita waya tallata mana ita
Gsky wannan hka yake
Wallahi hakane muna fukai ne
PDP
Baku iya siyasa ba zamfarawa sai kashe jamaan ku kuke tayi