Dan uwa walahi talahi bilahi in ba Don manzon Allah(the s a w) ba baza mu ga girman shaihunai muna girmama su don mun tabata masoya ne Kuma masu ladabi biyaya ga shugaba (s a w)shaihu yace da ma ace shine kurar takalmin manzon Allah( s a w)ka fadamun wane basalafe ne ko Dan izala da ya yarda da manzon Allah shine fiyayen halita,ka fada mun ka taba Jin wani Dan darika yace Ana Kai shugaba (s a w) inda bai Kai b ba ? Ko yayi wata magana Mara dadi ga manzon tsira na rantse da Allah ka gwada kaunar annabi zallah zaka ji babu abunda yafi hakan Dadi
Duk ban San akan me kake magana ba ,kayi adua mai kyau Allah ya baka ladar amin,domin kulun aduar mumini itace Allah ka bani ikon sanin gaskia kabani in kon aiki da ita,kasa na mutu cikin Imani da biyaya gareka ya Allah da manzon ka s a w
yanzu kana nufin wani yazo da wani falala da Annabi saw baizo da shiba kenan, salatil fatin bata zoba saida addini ya cika. ina kabar ayar da ka karanta shehi cikin sura mai no. 5 aya ta 3.mukan bamu yarda da wannan salatil fatinba dana Annabi muka yarda.
Wannan ya nuna baka san ilmi ba,ba kayi karatun usulul fiqhi ba ko kadan. A wanne hadisin ka samo bid'a Diniyya ko bid'a duniyyah?,,,idan baka da hujja to kaje wajen malamai suyi maka bayani.
Usman wambai kana Kiran bayin Allah wayanda rayuwar su gaba daya ta kare a bin Allah soyaya ga shugaban halita zakiri ,salati ,Al kawari ttsakanin su da Allah baza su Sha giya ba bazasu Yi Zina ba,bazasu sha taba,abubuwa da yawa make Kira jahilai ,Kai gashi hausa yaren ka ma baka iya rubutawa daidai ba kake shiga maganar mahadata,walahi kayi hankali kada wasu su jefa ka halaka Allah ya shiryemu gaba daya alfarmar awalul abidin,imamal mursalin Muhammad s a w
Gaskiya Sheikh baya ansa tambaya yadda za'a gamsu
Gaskiya wllh dashiru Bauchi yaji tsoran Allah Allah yasa mudache
Allah yasa muyi kyakkyawan karshe,Allah ya rabamu da stufan banza.😊
Allah ya Kara lfy shehi.
Welldon professor Dahiru Usman Bauchi,thank you very much for your contribution.
Gaskiya akwai matsala, babu hujja acikin kur'ani ko hadisi Allah katsare muna imanimu
Allah ya karalafiya shek dahiru usman bauchie🇨🇲🇨🇲🇨🇲
Allah yasa dahiru bauchi yagane gaskiya jafin mutuwa
Allah ya shiryeku. Ikon ALLAH wannan qaryar da taawilaat
Na am shehu allah yakara lfy da karama
Allah yakara hakuri maulana mai hakuri da tambayan Jahilai murakkabi
Allan yasaka da alherri.
Allah yakara lpy
Allah ya kara basira da lafiya da kunsanci ga annabi muhammadu rasulullahi s..a..w..!
الحَمْدُ ِلله ماشاءاللہ ماشاءاللہ ماشاءاللہ
Sanadiyyarka nashiga musulunchi Malam. sakallahu hairan
الحمد لله رب العلمين
Shima maitanbaya yainkari damaudi Ai
Allah ykr kusanci
Allah.ya jikan malan jafar
Ku meyasa ba kuyin maulidin a cikin gidajen ku don kace saudia a gida suke maulidin, idan ana kiyi da Sunnar Annabi SAW.
SAS Saka mallam
ALLAHU AKBAR MAULANA ALLAH YA KARA LAFIYA DA NISAN KWANA
Allah yasa mudace
Allah ya kara lafiya da imani da nisan kuana maulana shek dahiru Bauchi 🤲
Allah ya sa a yi taro lafiya
Shehi kaji tsoron Allah yanxufa duniyar nan ilimi ya yadu tako INA bakamarda ba Allah yashiryi shehi Ameen
Yashirye Uwar Ka dai
Da takasa Baka tarbiyya
Ganin Girman Malamai
Ahe dai Shima jirgin sama halittar Allah ne amma da kazo kwatance sai kace halittar mutane ne abin yazama tubka da warwara
سبحان الله وبحمده سبحان الله
Babu a'aya , Babu hadith . Sai misalce misalce . Allah yakauta.
Saï ousman dan fodio duk africa babu kamarshi
S .a w 🌙🌙
Allah ya kara lfy da kusanci ga shugaba saw
Sheikh kaine barhama mu
Allah ya gafarta malam
Allah ya kairahama kabarin malan
Allah ya tabbatar damu kan gaskiya
masha.allah allah ya karawa sheikh lafiya da nisan kwana
Haba Shehi!!!
SLM malam. Mai kamekame
Allah yashiye kana nuna salatil fathi yafi wanda annabi( s a w) yakoyar
Gaskiya wannan ba malami bane jahiline
Dan uwa walahi talahi bilahi in ba Don manzon Allah(the s a w) ba baza mu ga girman shaihunai muna girmama su don mun tabata masoya ne Kuma masu ladabi biyaya ga shugaba (s a w)shaihu yace da ma ace shine kurar takalmin manzon Allah( s a w)ka fadamun wane basalafe ne ko Dan izala da ya yarda da manzon Allah shine fiyayen halita,ka fada mun ka taba Jin wani Dan darika yace Ana Kai shugaba (s a w) inda bai Kai b ba ? Ko yayi wata magana Mara dadi ga manzon tsira na rantse da Allah ka gwada kaunar annabi zallah zaka ji babu abunda yafi hakan Dadi
Allah ka rabamu da duhun Kai jahiline yake cema wani jahili
Wannan bai kamata ba
Daman Kai Ka Kasa Gane Haka
Amma Natabbata Uban Ka Yasani
Sai dai Sonzuchiya Yahanashi Fadin Gaskiya
Allah Kashiryemu Baki Daya Amiin
Gaskiya Ne Mlm ALLAH yasaka Da Alkairi Mlm
Allah ya qarawa Shehu lafiya.
Allah yaja dakanan shehu
Allah yakara maka lpy shek dashiru bauchi
Shehi Kaine jiya kai ne yau
Maulana Allah yaqara lapiya da Nisan kwana
Allah yaqarawa shek dahiru lfy
Allah yashiryeku yan dariku
Amin
Sai ku damu da abunda yake gabbanku.
Sheikh mungode babamu
Allah Yakara Lafia Maulana 😍😍
masha allah
Masha Allah Allah yakara lafiya
Masha Allah! Allah yakara lfy da Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Allah ya kara basira da nisan kwana
Jazakumullahu khairan Mallam ALLAH Ubangiji yakara lafiya danisan kwana da ilmi mai albarka
Allah nuna mana gaskiya gaskiyace kabamu ikon bita
Ameen she,hu
Ariqa jin tsoron gamuwa DA Allah.
Gskyn kudinga yimusu wa azi
Macha Allahu Allah ya kara lafiya da nisankowna
Hujjoji babu kan gado sai kame kame abindai gaba daya son zuciyane dason rai hmm Allah yanaji kuma yana gani
Gaakiya ne wannan
Masha allahu
Allah ya rabamu da son zuciya dan jaridan kanshi ya san ba maganar ilimi akeyiba 😎
Allah yakarawa shehu lfy tsawon rai da nisan kwana! Allah yakarama kusanci da Annabi (SAW) taredamu masoyansa bakidaya.
Mâcha allah ya maulana
Ai wanna ba mukabula nai allah yanuna mana gaskiya gaskiya ce yabamu ikon bunta yanuna mana karya karya ce yaba mu ikon gudun ta
Duk ban San akan me kake magana ba ,kayi adua mai kyau Allah ya baka ladar amin,domin kulun aduar mumini itace Allah ka bani ikon sanin gaskia kabani in kon aiki da ita,kasa na mutu cikin Imani da biyaya gareka ya Allah da manzon ka s a w
Allah yakara ma mallam lafiya da Nisa kwanna
Dan Allah jama,a wannan ayar yatake (Al yauma akmaltu lakum dinakum arkarshe)shin satul fatihi yasauka kafun itane?
oho fa 😁😁misali kawai sai ka ce yaran firamari😁😁
Allah yakara lafiya shehi
Allah ya tsare mu da Yan biYAR son zuciya irin su wannan DAN BAUCHI.
Hhhhhhh
Masha Allah , Allah ya Karawa Maulana lafiya.
Ameeeeeen Ameeeeeen Ameeeeeen Ameeeeeen Ameeeeeen Ameeeeeen Ameeeeeen Ameeeeeen Ameeeeeen Ameeeeeen Ameeeeeen Ameeeeeen
allah yakarama daraja
Allah ya qara lafiya ya Shehu
Slm
Allah yashirya mu baki daya 🙏
Amin.yarabbi
yanzu kana nufin wani yazo da wani falala da Annabi saw baizo da shiba kenan, salatil fatin bata zoba saida addini ya cika. ina kabar ayar da ka karanta shehi cikin sura mai no. 5 aya ta 3.mukan bamu yarda da wannan salatil fatinba dana Annabi muka yarda.
Macha allah allah ya karawa malan lafiya da nisan kwana allah ya barmu da Annabi
Allah yaqara lafiyqa da nisan kwana
Allah ya taimakemu Amin summa amin
Allah yakara nisan kwana da lafiya masu albarka
Harissou
Yayi cheihul Islam
Tilawa
Macha Allah Allah ya Kara lafiya chehu
Masha Allah
It's interesting to have a variety of materials, however the interference of other commercial advert particularly the of alcohol is not desirable.
Hum
Chehu lamarinka sai allah. Ubangijin mi allah ya kiyamana kai ya baka yawai kwana
Allah yakara lafiya
Wannan ne mukabalar to ai Bidi'a Diniyya itache akemagana bawai Bidi'a Duniyyabah Akramakallahu
عسا
عسلم
Wannan ya nuna baka san ilmi ba,ba kayi karatun usulul fiqhi ba ko kadan.
A wanne hadisin ka samo bid'a Diniyya ko bid'a duniyyah?,,,idan baka da hujja to kaje wajen malamai suyi maka bayani.
@@salisdalhatkks Kai yakamata Kaje Makaranta saboda naga akwai Rashin sanin addinin ma kwata-kwata baka sanshibah shiyasa aka doraka akan wata Darika saboda Jahilchi.
Sarkin ruwa kaima bakasan komai ba akan addinin. Shiyasa aka doraka akan wata wahabiyya, makiyan Annabi.
Wane akekira moukahbalah?
Ashe ko Ba zanshiga Aljanna ba indai har da sallatil fatihi ne sai dai ni narike salatil ibrahimiyya ta isheni shiga aljanna toh kaji
itama zata kaika aljanna. Haka salatul fatihimma. To mene na jayayya dan uwa. kariqe naka ka barmu muma muyi namu.
Salam! Wai Dan Allah HAR YANXU SHEHI NAGANIN ARNE YAFI MUSULMI?
Mohammed Saleh , kanada sunan fiyeyen halitta amma kana chiga chigula
Katanbayi babanka
Allah yakarawa shehu lafiya da Nisan kwana
Malam
Bahujja saikame kame
Wa Malamai Akebawa Hujja
Ba Irinki Jahilaiba
Wawiya Kawai
wannan mutumin yadauka shikadaine malami. Abinda baisaiba shikadaine jahili. Allah yashiryar damu. Kwando baure.
Da zaka kyautata zancenka danuwa da ka kyauta
Ameen
Usman wambai kana Kiran bayin Allah wayanda rayuwar su gaba daya ta kare a bin Allah soyaya ga shugaban halita zakiri ,salati ,Al kawari ttsakanin su da Allah baza su Sha giya ba bazasu Yi Zina ba,bazasu sha taba,abubuwa da yawa make Kira jahilai ,Kai gashi hausa yaren ka ma baka iya rubutawa daidai ba kake shiga maganar mahadata,walahi kayi hankali kada wasu su jefa ka halaka Allah ya shiryemu gaba daya alfarmar awalul abidin,imamal mursalin Muhammad s a w
Allah ya qarawa mallan lpya da Nisan kwana.
🤲🤲🤲