Majalisar Dattawan Najeriya ta tabbatar da ingancin manmu - Ɗangote • RFI Hausa
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 16 ต.ค. 2024
- RFI Hausa ta tattauna da Darektan Kula da Sashen Kasuwanci na Rukunin Kamfanin Ɗangote bayan shugaban kamfanin ya yi zargin cewa, ana yi wa matatar mansu zagon-kasa, yayin da suka musanta zargin rashin mallakar lasisi da kuma babakere.