Katsalandan da Shugaba Tinubu ke yi a Masarautar Kano barazana ce ga dimukuradiyya Jauro Hammadu

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 30 ก.ย. 2024

ความคิดเห็น • 12

  • @raheemabdu1601
    @raheemabdu1601 3 หลายเดือนก่อน

    Insha Allah karshen APC a Nigeria yaxo muna cigaba da rokon Allah ya kawo mana kashen wadanan azzaluman🤲🏽

  • @Ibrahim-x9m2m
    @Ibrahim-x9m2m 3 หลายเดือนก่อน

    Ba wani katsalondo gaskiya che Aminu ado bayero ne sarki a kano

  • @sardaunansamari6443
    @sardaunansamari6443 3 หลายเดือนก่อน

    Munajin dadin shirye shiryenku

  • @UsainiTheman-gx2ow
    @UsainiTheman-gx2ow 3 หลายเดือนก่อน

    Zama Daram sarki Aminullahi

  • @محمدابكربرناوي
    @محمدابكربرناوي 3 หลายเดือนก่อน

    كلام صحيح

  • @muhammedabdullahi5474
    @muhammedabdullahi5474 3 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya ne wanna

  • @JibrinSaidjibrin
    @JibrinSaidjibrin 3 หลายเดือนก่อน

    Wlh wannan mutumin irinsu basuda yawa,yafadi gaskiya kuma dama gsky guda dayace,

  • @sadiqnura6717
    @sadiqnura6717 3 หลายเดือนก่อน

    Watan zaharaddini in ana maganar arewa ba a maganar jam'iyya shugabannin mu basa kaunar arewa

  • @NasiruZarumi-e4n
    @NasiruZarumi-e4n 3 หลายเดือนก่อน

    Na rantse da Allah wannan Malam Jauron ya fadi gaskiya musamman akan Gwamnoni da gwamnati. Kuma wannan ra'ayi ne wanda ke ƙirjin duk wani Ɗan Nigeria musamman Arewa. Amman ra'ayin sa na Sarautar Kano bamu tare dashi.

    • @alqaseemalmukhtar9589
      @alqaseemalmukhtar9589 3 หลายเดือนก่อน

      Tunda wannan baizo daidai ra'ayinka ba. Ita dai gaskia guda ce.

  • @MustaphaIbrahim-h4k
    @MustaphaIbrahim-h4k 3 หลายเดือนก่อน

    gaskiya ne wannn