Tarihin HAMZA ALMUSTAPHA
Allah Ya jikan Umaru Musa Yaradua.
Allah ya jikan Umar Musa Yar Adua
Masha Allah
Allah jiqan mazan jiya
Allah kajikansa da Rahama Kayafemasa kurakuransa Alfarmar Manzon Allah S A W
Allah ya jiƙan Shehu Musa Yar'adua da Umaru Musa Yar'adua.
Allah ya masa rahama
Dan Allah Tarihi Sir. Ahmadu Bello Sardaunan Sokoto Nake So 🙏
Allah Ya Saka Maka Da Alkhairi 🤲 Dr. Maude Rabi'u Gwadabe
Allah yajikan Bawan Allah
Allah ya jikan shi ya kyawtata makomarmu shi wallahi ina ƙaunar sa sosai ❤
Masha allah
Inason tarihinka mai gabatarwa ( Maude Rabiu gwadabe)
Ina san Tarihin Rayuwar Hamza al Mustafa
Good news for Nigeria youth
Allahu akbar
tarihin shema tsonhon gomanan katsina
Allah jikan shi da rahama. Muna jiran na Mallam Aminu Kano
Allah yajikan shi yasa kwanciya hutuce
Allah ya gafartamasa, Amin ya Allah.
. Allahu Akbar
Allah ya gafartamasa Allah yasa ya huta 🤲🤲
Allah ya sa aljannah makomar Muslims
ALLAH yayi maka RAHAMA bafulatani mai albarka
Allah ya jikan shi da Rahama ❤
Ma shaa allah allah ubangiki yajiqansa ya masa rahmah yasa ya huta
Allahu Akbar Allah yagafartamasa
Muna son tarihin Mohammad ribadu
Allah ya karo hikima da basira amin
Dan Allah tarihin Sarkin Musulmi na 18 Ibrahim Dasuki
اللهم اجعل قبره روضة من رياض الجنة!
Malam rabiu gwadabe 🤝🤝🤝
Dan Allah tarihin T Y Danjuma
Mamman shuwa da mamamn batsa
Yaushe Zaku Dora mana nagaba na kure ku 😂 natsaya na kalla tundaga Tafawa balewa har zuwa yar adua
Dan allah me yasa kukayi tsallake !?
Ina son kuka mini tarihin Inuwa Dutse da Malam Sa'adu Zungur da kuma Audu Bako Gwamnan Jihar Kano Ta farko. Nagode🎉🎉🎉
Salam gaisheku da aiki to ni ina so a bani tarishin Malan Maude gwadabe
❤️❤️
To Aïba baiya na Muna banyan aiyukan da Shinfidama nigéria a Mulkin sa?...
Don allah abani tarihin malan aminu kano
Ga shi nan : th-cam.com/video/AhsV76d9kco/w-d-xo.htmlsi=A3pNo_YLzM518Q5n
Dan Allah me labarin tashar? A rana irin ta yau
Na gode
Ina son a bayar da tarhin Alhaji Aliyu Turakin Zazzau. Ya rasu April 1974
Yayan shi 9 ne
Masha Allah
Muna da bukatar tarihin usama bin Ladan
Allah ya jikansa da rahama in tamu ta zo Allah ya sa mu cika da imani