DR AHMAD GUMI YA KARA YIN KAKKAUSAR MARTANI GA MALAMAN IZALA MASU ZARGIN SA DA KARBO KWANGILAR SHI'A

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 19 ม.ค. 2024
  • Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
    MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
    Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
    A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
    👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
    / @zumuncinmutv
    #zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah

ความคิดเห็น • 14

  • @adamharunarashid8763
    @adamharunarashid8763 5 หลายเดือนก่อน +1

    Allahu Akbar hmmm, the truth is bitter

  • @IbrahimWanikoufayawa
    @IbrahimWanikoufayawa 5 หลายเดือนก่อน +1

    Malan Ahmed Allah yaka lafiya mei ofane ngd ❤❤

  • @hassansuleiman9663
    @hassansuleiman9663 5 หลายเดือนก่อน +1

    Gaskiya dayace Komin daren dadewa sai ta bayyana

  • @shehuarc2964
    @shehuarc2964 5 หลายเดือนก่อน +1

    Wallahi wannan maganar Gaskiya ce akan maganarsa nayi shiru da Malamsu sukayi akan Saudia. Yakamata ace a yanzu Malaman sunnah suna addu'a ko dai Allah shiryar da shuwagabanni Saudia ko ya kawar dasu idan ba masu shiryuwa bane.

  • @nuruddeenibrahimidris6628
    @nuruddeenibrahimidris6628 5 หลายเดือนก่อน +1

    Alhamdu Lillah, a gaskiya Mallam (Dr. Ahmad Gumi) ya fadi gaskiya, Allah ya tsareka yakuma kara tsawon kwana. Kuma ina kira ga dukkan malaman sunnah manya da kanana dasu dauki hanyar isar da sakon MUSULUNCI mai amfani ba a fito MEDIA ana zagin manyan malamai ba. Kuma akoda yaushe mukasance masu ba juna uzuri, dakuma fatan kowanne musulmi ya fahimci sakon Annabi S.A.W. Allah ya shiryemu amin.

  • @user-fe1uc4py7t
    @user-fe1uc4py7t 5 หลายเดือนก่อน

    To Allah yatsaremu

  • @user-oc1uv4ej3l
    @user-oc1uv4ej3l 2 หลายเดือนก่อน

    Wlh hassada suke wa Dr Ahmad gumi don ya gaji mahaifinsa akan jaddada gaskiya. Allah ya taimakeka Dr Ahmad gumi

  • @ibrahimsulaiman7583
    @ibrahimsulaiman7583 5 หลายเดือนก่อน +1

    ❤❤❤❤❤ Allah ya saka da alkairi sheikh

  • @koyunfalakiasaukitv1754
    @koyunfalakiasaukitv1754 5 หลายเดือนก่อน +2

    ni dai badan shi.aba neAmma wallahi da inshiga qungiyar rarraba kan musulmai qara nashiga shi.a yafi.

  • @abubakarkabirameer1771
    @abubakarkabirameer1771 5 หลายเดือนก่อน

    Malam gaskiya dachi gareta kuma masu ganeta yan kalilanne Allah yakarama malan lafiya

  • @aminasalisu8187
    @aminasalisu8187 5 หลายเดือนก่อน

    Gaskiyan malam. Gaskiya da mamaki asamu musulmai da Basu damu da abinda ke faruwa a kasan palastine baa. Ga Yan Hamas suna rasuwa da shahada suna murmushi Amma bantaba ganin wani malam man mu nasunna sun rasu ahakan ba. Fari da baki akwai banbanci.

    • @shehuarc2964
      @shehuarc2964 5 หลายเดือนก่อน

      Karya kake dan Shi'a, sheik jafar da albani yan menene?

    • @shehuarc2964
      @shehuarc2964 5 หลายเดือนก่อน

      Yanzu na tabbatar da shi'anci ka. Kasan karya kakeyi shiyasa kake goge comment din mutane. Allah Ya shiryeka.
      Kawa yasan irin mutuwar da sheik jafar da Albany sukayi.