Na tabbata in wannan Malamin zai rubutawa Dr. Ahmad Gumi wasika ta fahimta to tabbas za su samu amintar juna da daidaituwar fahimta tsakaninsu. Amma zaro maganganu daga ruwayar mutane ko sauraron wata yar magana ko wani yankin magana kawai lalata al'amari kawai zai yi. Allah Ya shiriyar damu.
Haka yake mlm Amma ba Awannan tafiyar ya dace azo Ake i'rin wadannan zantuttukan da mai nemi shawara ba ga malamai da yan kasa sai afadi maganar da Aka ga dama, Amma ya nemi shawara An son maganar da ta kishi kuma A zo da ga baya Ana wasu zantuka ya kamata mu kasance masu Adalci ko ga kammu ma ba sai wani ba Allah ya sa mudace
Kai fa baka da gaskiya.Izala shine siradin mustakim?Duke musulmi ba Wanda ya ce Bai yarda da Alqur'ani ba.Yanzu da kana bin abubuwa da kàsanSaudiyya ta Bada dama a Bude gidan giya ba?
Na tabbata in wannan Malamin zai rubutawa Dr. Ahmad Gumi wasika ta fahimta to tabbas za su samu amintar juna da daidaituwar fahimta tsakaninsu. Amma zaro maganganu daga ruwayar mutane ko sauraron wata yar magana ko wani yankin magana kawai lalata al'amari kawai zai yi. Allah Ya shiriyar damu.
SALLALLAHU ALAYHI WA SALAM❤ SUNNA SAK ALHAMDULILLAH
Malam B/kudu Allah yasaka da alkhairi.
ALLAH YASAKA MAKA DA ALHERI, AMEEN YA HAYYU YA QAYYUM 💗❤️💚
Allah ya bada lada malan
Allah yasaka da alheri sheik.
Ya Sheik Allah yasa da Alheri ya jik'an Magabata
Hadin Kai akangaskia da storon Allah shine hadin Kai Mai dorewa Allah ya hada kan musulmi Baki daya ameeen
Na tabbata in wannan Malamin zai rubutawa Dr. Ahmad Gumi wasika ta fahimta to tabbas za su samu amintar juna da daidaituwar fahimta tsakaninsu. Amma zaro maganganu daga ruwayar mutane ko sauraron wata yar magana ko wani yankin magana kawai lalata al'amari kawai zai yi. Allah Ya shiriyar damu.
Gaskini Aganina balokacinda zaAtsaya anatamagana akanbanbance banbancebane wanekaza wane shiA wayewayeba allah yakiyaye
Ameen kayi managanar gaskiya wllhi bai kamata Ake wannan cece ku ce sabida mu ji da makiyan da suka samu a gaba wannan Bude marakane na mutanen Arewa.
Allah kayi mana tsari da izala
Allah kayi mana tsari da dariqu da shi'a da yan haqiqah da yan bidi'a
Haka yake mlm Amma ba Awannan tafiyar ya dace azo Ake i'rin wadannan zantuttukan da mai nemi shawara ba ga malamai da yan kasa sai afadi maganar da Aka ga dama, Amma ya nemi shawara An son maganar da ta kishi kuma A zo da ga baya Ana wasu zantuka ya kamata mu kasance masu Adalci ko ga kammu ma ba sai wani ba Allah ya sa mudace
Kawai wannan maganar son rai ne kawai. Su Yan Dariqah ce maka akayi ba daga koyarwar Manzon Allah ba ne?
Bayanin son Rai kenan!😢
Da in yi alaka da masu kafita iyayan mazon Allah sallahu alehim wasallam waiyazu billah gara nayi da Yan shia
Kai fa baka da gaskiya.Izala shine siradin mustakim?Duke musulmi ba Wanda ya ce Bai yarda da Alqur'ani ba.Yanzu da kana bin abubuwa da kàsanSaudiyya ta Bada dama a Bude gidan giya ba?
To ai kai ni narasa inda kadosa
Na tabbata in wannan Malamin zai rubutawa Dr. Ahmad Gumi wasika ta fahimta to tabbas za su samu amintar juna da daidaituwar fahimta tsakaninsu. Amma zaro maganganu daga ruwayar mutane ko sauraron wata yar magana ko wani yankin magana kawai lalata al'amari kawai zai yi. Allah Ya shiriyar damu.