Dr. Ahmad Gumi yana da Alaƙa mai karfi da yan Shi'a yanzu yanzu An samo hujja Dr. Abubakar Muhammad.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 20

  • @bilkisudiallo8153
    @bilkisudiallo8153 8 หลายเดือนก่อน +1

    SALLALLAHU ALAYHI WA SALAM❤ SUNNA SAK ALHAMDULILLAH

  • @sirajoahmedbako8271
    @sirajoahmedbako8271 8 หลายเดือนก่อน +2

    Malam B/kudu Allah yasaka da alkhairi.

  • @dahirumusa1308
    @dahirumusa1308 8 หลายเดือนก่อน +1

    ALLAH YASAKA MAKA DA ALHERI, AMEEN YA HAYYU YA QAYYUM 💗❤️💚

  • @salifounassamou2037
    @salifounassamou2037 8 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya bada lada malan

  • @nashbash5573
    @nashbash5573 8 หลายเดือนก่อน

    Allah yasaka da alheri sheik.

  • @AUWALUMARBALA-yh7dk
    @AUWALUMARBALA-yh7dk 8 หลายเดือนก่อน +1

    Ya Sheik Allah yasa da Alheri ya jik'an Magabata

  • @MohammedIsmail-hl8ou
    @MohammedIsmail-hl8ou 8 หลายเดือนก่อน +1

    Hadin Kai akangaskia da storon Allah shine hadin Kai Mai dorewa Allah ya hada kan musulmi Baki daya ameeen

  • @salihubabamusa4038
    @salihubabamusa4038 8 หลายเดือนก่อน

    Na tabbata in wannan Malamin zai rubutawa Dr. Ahmad Gumi wasika ta fahimta to tabbas za su samu amintar juna da daidaituwar fahimta tsakaninsu. Amma zaro maganganu daga ruwayar mutane ko sauraron wata yar magana ko wani yankin magana kawai lalata al'amari kawai zai yi. Allah Ya shiriyar damu.

  • @ShafiuHudu-od4bn
    @ShafiuHudu-od4bn 8 หลายเดือนก่อน +1

    Gaskini Aganina balokacinda zaAtsaya anatamagana akanbanbance banbancebane wanekaza wane shiA wayewayeba allah yakiyaye

    • @HussainiIsah-o4g
      @HussainiIsah-o4g 8 หลายเดือนก่อน

      Ameen kayi managanar gaskiya wllhi bai kamata Ake wannan cece ku ce sabida mu ji da makiyan da suka samu a gaba wannan Bude marakane na mutanen Arewa.

  • @insiyyaabdullahi9446
    @insiyyaabdullahi9446 8 หลายเดือนก่อน

    Allah kayi mana tsari da izala

    • @meyoutv9385
      @meyoutv9385 3 หลายเดือนก่อน

      Allah kayi mana tsari da dariqu da shi'a da yan haqiqah da yan bidi'a

  • @HussainiIsah-o4g
    @HussainiIsah-o4g 8 หลายเดือนก่อน

    Haka yake mlm Amma ba Awannan tafiyar ya dace azo Ake i'rin wadannan zantuttukan da mai nemi shawara ba ga malamai da yan kasa sai afadi maganar da Aka ga dama, Amma ya nemi shawara An son maganar da ta kishi kuma A zo da ga baya Ana wasu zantuka ya kamata mu kasance masu Adalci ko ga kammu ma ba sai wani ba Allah ya sa mudace

  • @muhammadbellobaba4763
    @muhammadbellobaba4763 8 หลายเดือนก่อน

    Kawai wannan maganar son rai ne kawai. Su Yan Dariqah ce maka akayi ba daga koyarwar Manzon Allah ba ne?

  • @YusufIbrahim-ot3eq
    @YusufIbrahim-ot3eq 8 หลายเดือนก่อน

    Bayanin son Rai kenan!😢

  • @AliAli-vf9kj
    @AliAli-vf9kj 8 หลายเดือนก่อน

    Da in yi alaka da masu kafita iyayan mazon Allah sallahu alehim wasallam waiyazu billah gara nayi da Yan shia

  • @MuhammadUsman-gb5fm
    @MuhammadUsman-gb5fm 8 หลายเดือนก่อน

    Kai fa baka da gaskiya.Izala shine siradin mustakim?Duke musulmi ba Wanda ya ce Bai yarda da Alqur'ani ba.Yanzu da kana bin abubuwa da kàsanSaudiyya ta Bada dama a Bude gidan giya ba?

  • @hauwagarbashehu3689
    @hauwagarbashehu3689 8 หลายเดือนก่อน

    To ai kai ni narasa inda kadosa

  • @salihubabamusa4038
    @salihubabamusa4038 8 หลายเดือนก่อน

    Na tabbata in wannan Malamin zai rubutawa Dr. Ahmad Gumi wasika ta fahimta to tabbas za su samu amintar juna da daidaituwar fahimta tsakaninsu. Amma zaro maganganu daga ruwayar mutane ko sauraron wata yar magana ko wani yankin magana kawai lalata al'amari kawai zai yi. Allah Ya shiriyar damu.