Wallahi naji na kara son Bulama Bakarti saboda Allah. Kuma na gamsu da bayanin Bulama 100%. Allah ya kara kare ku ya kuma kara muku ikhlasi. Muna tare 100%.
Ni kaina banga amfani yin raddi ba, ka nemi mutum ku A fahimtar dashi kuskuren shi Kai da shi, Bana sha’awar Jin karatun maluman yanxu Sai daidaita kunsu, suna ta raba hankali bayin Allah, Wlhy Abin tausayi ka rasa wa zaka bi , wa zaka saurara. Allah ya jikan su Albani da malam ja’afar.Dan Adam ajizi ne, Allah ya tsare muku imanin ku.
Mu yan arewa irin wannan shirinya kamata munayi don muna fadakar da mutanen saboda an barmu a baya. Amma idan da zaa samu irin wannan shiri masu yawa a arewa da wallahi mun farka daga baccin da mukeyi a arewa kuma yan siyasar mu zasuyi taka tsantsan. Allah ya saka muku da lkhairi
Kayi hakuri. Allah yafi kowa sanin abin da ya kye zuciyarmu. Kuma wallahi kuna wayar damu so sai akan abin da ya shafi rayiwa dama addini. Fatan mu Allah ya saka muku da alheri.
Inna nillahi wa inna ilaihirraji un Hakika wannan Lamari yacan Canta ayiwa mabiya da masu gabatar da wannan shirin jaja akai domin in ka duba irin tuhu mar da akai akai. Bayan haka inason inyi Yi amfani da wannan damar domin Tina tarwa a gareka mlm bulama da sauram wadanda abun yashafa baki Daya hadda mu da muke bibiyar Ku domin nasan cewa Babu masoyin da za aiwa masoyinsa irin wannan tuhumar zuciyarsa Bata kokaba tabbas sanda bulama ke bayanin abinda yafaru bansan sanda kwalla tafito minba Sabida tausayinsa da kuma Duba da irin chanjin danagani akan fuskarsa To amma musanicewa wannan jarabawace kuma Allah Yana iya amfanida ita domin Kara dauka ka wannan shirin da masu gabatar dashi kuma Hakan na iyakaro mabiya Wanda natabbatar idan mutanen muzasu dinga Jin wannan shirin tabbas za a samu chanji aga Abu buwa da dama da sukefaruwa a cikin al ummar mu Naji duk abubuwanda sukafaru kuma nasancewa kowa yashiga cikin jarabawa ne dashi Wanda yayi tuhumar dashi Wanda akaiwa tuhumar dakuma mu kuma babuwanda yafikarfin a jarabceshi Allah Ubangiji yasa Much jarabawowin mu Daga karshe nakalli komai kuma shikanshi metuhumar dayadawo yajanye Saida yabani tausayi abinda nakeson in hasta tabbas bayan yajanye ya yinadama akan tuntuben harshen Daya yayi kuma nasan cewa mutane dayawa zasu ga nadamar Duk yanda mukaji rashin Jin dadin lamarin nan bekai yanda bulama yajiba inason dan allah malam bulama kayafewa sheik harcikin zuciyarka wannan saibawa wadanda ke bibiyar Ku suma suji sun yafe domin tabbas akwai hakki. Inafatan zaka yafemasa kadauke shi a matsayin jarabawa Allah Ubangiji y kiyayemu yakiraye Imani da mutunchin mu
Allah yayi mana jagora baki daya kamar kulin haka naji ali bici yana sukar shake mlm lawan yana cemai in siyayasa zaiyi yafito yayi siyasa bawai ya hau mabbarin karatu yana sugar yen siyasaba da an tabashi kuma yace mutane basu da tarbiya
Wllh barr Ishaq r. Zaki shi ya zalince ka ya kamata ya tuntube ka kafin ya ya bataka yace sun sani manufar ka kake karewa yace wani ne yasa ka aiki batare da ya tambaye ka ba
Slm, duk da kasancewata sabo acikin masu sauraran wannan shirin, wato barsta ina takaicin da ashe malamai ma suna cikin irin mutanannan masu kokarin yada yada sharri bai kamata koda madalaqan kuskurene ace a matsayinka na malamin addini kabayyana sharrin koda bakasan daga ina abin yafito ba, barista kayi hakuri.
Ki cigaba da yi , don Allah ku keyi. Su fa lallai ba bu Wanda ya ke da sani Sai shi,su kasan basa laifi. Saboda Malamai ne.Hhmmm.har da wani me yasa ba a zagin daurawa 😂very funny
ni students din bulamane a BUK koma ina bibiyarsa a shafukan Internet nasan wallahi mutumin kirkirne koma nasan kuskurene na dan Adam kawai amma wallahi abun d ya bayyana a gareni bulama yana daya daga ciki mutune d zan lissafasu wajan kishin addinin muslinci d kuma sun monzon Allah S. A.W
Sai ka dena sauraron sa kawai tunda baka masa kyakkyawon zato. Barr Bulama Mutumin kirki ne mai yiwa addini hidima. Allah ya Kara masa Imani da hakuri ga irin mutane masu makirci irin ku.
Wallahi naji na kara son Bulama Bakarti saboda Allah. Kuma na gamsu da bayanin Bulama 100%. Allah ya kara kare ku ya kuma kara muku ikhlasi. Muna tare 100%.
Masha Allah
Malam bulama da malam zaure ina muku Fatan alkairi
Kuna Kara ilmantar damu muna godiya
Allah barmu tare
Allah ya saka da alkairi barrister bulama
Allah sarki Dan uwa Allah ya kyauta ya Allah
Allah ya yafe mana. Gaskiya kuna kokari
Gaskiya Wanda yahada wannan maganar baima Adalchibha Wlh Amman Akwai Allah Bakomai Kayi Hakuri 😭😭🤲🤲🕋🤲🤲
Wanda ya yanke masa hukunci shi ya zalince shi sbd beyi bincike ba hada hoto ba sabon abu ne ba
Assalamu alaikum warahmatullah,ALLAH,yasa mugamada duniya lfy ALLAH yasa mufi qarfin harshenmu,zuciyarmu,ameen
JazakAllah. Gaskiya kuna kokari
Malam bulama kayi
Hakuri Allah yana
Tareda maiyi Dan Allah
Ni kaina banga amfani yin raddi ba, ka nemi mutum ku
A fahimtar dashi kuskuren shi Kai da shi, Bana sha’awar Jin karatun maluman yanxu Sai daidaita kunsu, suna ta raba hankali bayin Allah, Wlhy Abin tausayi ka rasa wa zaka bi , wa zaka saurara. Allah ya jikan su Albani da malam ja’afar.Dan Adam ajizi ne, Allah ya tsare muku imanin ku.
Masha Allah jazakallah khairee daga kuwait city 🇰🇼
Allah zai saka maka shi da Allah
Allah yasa mudace ameen wacthing from saudia arbia
Ni wallahi Dama tun lokacin Danaga videon da Sheikh barrister Ishaq yayi akanka.
Wallahi Abinda yafada Akanka baiyi tasiriba acikin zuciyataba saboda irin kyakkyawan zaton danakemaka
Kuma insha Allahu inamaka fatan samun rahar ubangiji subuhanahu wata Alah Allah yaqara mana soyayyar Ma'aiki( s.a.w)❤❤
Allah yaqarawa rayuwa Albarka 🙌
Allah yasa mudace 🙌
Alhamdllh Allah yasaka muku da alkairi Allah yakareku daga shairi mutum da aljani
Allah yana tare dakai bulama
Allah ya Saka da alkairi mln bulama ni gaskiya Ina tare dakai ba kuskure ba ne
Masha allah
Allah ya sakamaku da alheri ya kareku daga dukkan sharrin halitta
Masha Allah inai muku fatan alkhairi ✌💔
MashaAllah, Allah ya saka da alheri. Love from Uganda
Barakallahu feeka
God bless you Bulama
Mu yan arewa irin wannan shirinya kamata munayi don muna fadakar da mutanen saboda an barmu a baya. Amma idan da zaa samu irin wannan shiri masu yawa a arewa da wallahi mun farka daga baccin da mukeyi a arewa kuma yan siyasar mu zasuyi taka tsantsan. Allah ya saka muku da lkhairi
Allah ya yafemuna Allah ya kara taimakonku
Allah ya saka da alkhairi ❤❤❤
Tow Allah yasakamakA
Allah yasa mudace
Gaskiya ina goyon bayan ku bulama bukarti
Gaskiya dokinkarfey basa San gaskiya kuci gaba da gashi Allah ya karamuku lafiya insha Allah
Allah Yana tare da mei gaskiya
Allah yakarawa rayuwar ku albarka
Kayi hakuri. Allah yafi kowa sanin abin da ya kye zuciyarmu. Kuma wallahi kuna wayar damu so sai akan abin da ya shafi rayiwa dama addini. Fatan mu Allah ya saka muku da alheri.
Bulama, Abbah Hikima, Jafar Jafar, Nasiru Gaskiyar magana Rauni da bata maku aiki ake so ayi, kada ku kuskura ku Dena Wannan aikin Alkairin.
Allah yakaramuku Albarka
JAZAKUMULLAHU KHAIRAN
Masha Allah ❤
Keep on the good work and try to learn from the method you will use in future in citing any example using our noble prophet.
Allah ya kara muku Jagora
Allah ya karo muku karfin gwiwa
Fatan Alkhairi a gareku gaba daya
Gaskiya barista nayarda kai mutumin kirki ne Allah ya saka da alheri
Inna nillahi wa inna ilaihirraji un
Hakika wannan Lamari yacan Canta ayiwa mabiya da masu gabatar da wannan shirin jaja akai domin in ka duba irin tuhu mar da akai akai.
Bayan haka inason inyi
Yi amfani da wannan damar domin Tina tarwa a gareka mlm bulama da sauram wadanda abun yashafa baki Daya hadda mu da muke bibiyar Ku domin nasan cewa Babu masoyin da za aiwa masoyinsa irin wannan tuhumar zuciyarsa Bata kokaba tabbas sanda bulama ke bayanin abinda yafaru bansan sanda kwalla tafito minba Sabida tausayinsa da kuma Duba da irin chanjin danagani akan fuskarsa
To amma musanicewa wannan jarabawace kuma Allah Yana iya amfanida ita domin Kara dauka ka wannan shirin da masu gabatar dashi kuma Hakan na iyakaro mabiya Wanda natabbatar idan mutanen muzasu dinga Jin wannan shirin tabbas za a samu chanji aga Abu buwa da dama da sukefaruwa a cikin al ummar mu
Naji duk abubuwanda sukafaru kuma nasancewa kowa yashiga cikin jarabawa ne dashi Wanda yayi tuhumar dashi Wanda akaiwa tuhumar dakuma mu kuma babuwanda yafikarfin a jarabceshi
Allah Ubangiji yasa Much jarabawowin mu
Daga karshe nakalli komai kuma shikanshi metuhumar dayadawo yajanye Saida yabani tausayi abinda nakeson in hasta tabbas bayan yajanye ya yinadama akan tuntuben harshen Daya yayi kuma nasan cewa mutane dayawa zasu ga nadamar
Duk yanda mukaji rashin Jin dadin lamarin nan bekai yanda bulama yajiba inason dan allah malam bulama kayafewa sheik harcikin zuciyarka wannan saibawa wadanda ke bibiyar Ku suma suji sun yafe domin tabbas akwai hakki.
Inafatan zaka yafemasa kadauke shi a matsayin jarabawa
Allah Ubangiji y kiyayemu yakiraye Imani da mutunchin mu
Allah yayi mana jagora baki daya kamar kulin haka naji ali bici yana sukar shake mlm lawan yana cemai in siyayasa zaiyi yafito yayi siyasa bawai ya hau mabbarin karatu yana sugar yen siyasaba da an tabashi kuma yace mutane basu da tarbiya
ما شاء الله الله يحفظكم❤
Na rantse da girman Allah barrister hikima kunfi wasu malaman bada gummawa a addini a duniya
Wllh barr Ishaq r. Zaki shi ya zalince ka ya kamata ya tuntube ka kafin ya ya bataka yace sun sani manufar ka kake karewa yace wani ne yasa ka aiki batare da ya tambaye ka ba
Alaqan taka da kwnkwsy da barr yayi tasa ya bata ka yace wani ne yasaka aiki
@mas-udal-hassan9277 makiyin yan kwankwasiyya dai
Allah yadaatar da ku
Allah ya biyashi da mafificin alkaifi sanin mitin Yafi Sanin sirrinsa alhamdulilah
Slm, duk da kasancewata sabo acikin masu sauraran wannan shirin, wato barsta ina takaicin da ashe malamai ma suna cikin irin mutanannan masu kokarin yada yada sharri bai kamata koda madalaqan kuskurene ace a matsayinka na malamin addini kabayyana sharrin koda bakasan daga ina abin yafito ba, barista kayi hakuri.
Ki cigaba da yi , don Allah ku keyi. Su fa lallai ba bu Wanda ya ke da sani Sai shi,su kasan basa laifi. Saboda Malamai ne.Hhmmm.har da wani me yasa ba a zagin daurawa 😂very funny
Wnn gaskiya ne Daurawa bai taba sukan wani dan siyasa ba
Dan me Zan tsani malamai, in sunyi ba dadai ba ai dole ne a fada . Duk sun rikita jama’a da usulubin koyar warsu
❤🎉🎉🎉🎉
Fatan alkhairy tsawon rayuwa
❤
Wnn gaskiya ne abin da yasa yayi masa raddi sbd ya jingina masa kwnkwsy shine dalili
gaskiyana mallma Bulama😢
Nasiru zango y na burgene koma y na bani dariya idan na kalleshi ko na ji muryarsa
Malaman yanzu idan Kaci gyaran su akan Wani Abu sai suyi ma sharri su juya maganar ,, Dan su Dora mutane Akan raAyin su
ni students din bulamane a BUK koma ina bibiyarsa a shafukan Internet nasan wallahi mutumin kirkirne koma nasan kuskurene na dan Adam kawai amma wallahi abun d ya bayyana a gareni bulama yana daya daga ciki mutune d zan lissafasu wajan kishin addinin muslinci d kuma sun monzon Allah S. A.W
Gaskia ne Bulama munyi bahari munchi ubanmu munyi tinubu munacin ubanmu ,,, kuma inhar halim musulmai irin nasune to wlh wlh babu wadda zai so musulmi
Kodus to you bulama
nayi mamaki yadda kazama jahili bulama inama ganin mai hankali ashe kai wawane bansaniba meyakaika shiga sabgar malamai fisabilillah dankaratun addini dakayi karya rudekafa
Kaine jahilin ai, idan har zaka fadi wannan maganar to kwakwalwarka tafi ta jaki lalacewa.
@@gaddafialiyu777 yakamata cikakken musulmi mumini kafin yafurta magana yayi nazari akai ninayi magana akansa saboda nasansa cikida waje kai yanzu dan Allah mekasani gamedani?
Kaine jahili babulama ba bulama ba bulama Allah ya Kara ilimi yaima rayuwa albarka
Sai ka dena sauraron sa kawai tunda baka masa kyakkyawon zato. Barr Bulama Mutumin kirki ne mai yiwa addini hidima. Allah ya Kara masa Imani da hakuri ga irin mutane masu makirci irin ku.
Ka koma islamiyya zaka karu insha Allahu sai ka gane amfanin irinsu Bulama
Allah yasa mudace