Jarumar Hausa TV ki bayyana kanki bamu sanki ba, Shehu Danfodiyo sanannene a wajan mu | Shiekh Yabo

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 20 ต.ค. 2022
  • #karatuttukanmalamanmusulunci

ความคิดเห็น • 70

  • @saniibrahim6927
    @saniibrahim6927 ปีที่แล้ว

    ماشاءالله تباركلله فيكم أجمعين

  • @abdurrahmanlawal9798
    @abdurrahmanlawal9798 ปีที่แล้ว +2

    Alhamamdullilah, Allah swt ya Kara daukaka, ya Kuma Yi Maka sakayyya da Aljanna.

  • @_-Fatima
    @_-Fatima ปีที่แล้ว +1

    Malam muna godiya Jzk khairan.

  • @najibusaidu1584
    @najibusaidu1584 ปีที่แล้ว +3

    ALLAH ya tsare mana ku

  • @nuramurtala7759
    @nuramurtala7759 ปีที่แล้ว +2

    ماشاء الله. بارك الله في حياتك

  • @saadoumahamadou3258
    @saadoumahamadou3258 ปีที่แล้ว +4

    Ballo yabo Allah yakare mana Kai and malaman sunnah

  • @lamibapha8256
    @lamibapha8256 ปีที่แล้ว +1

    Jaruma hausa is a great woman and she is a Muslim woman

  • @isoufouabacar9502
    @isoufouabacar9502 ปีที่แล้ว +2

    ماشاءلله

  • @tijjaniimam238
    @tijjaniimam238 ปีที่แล้ว

    Hausaland is evolving!

  • @AdamMuhammad-vj1yi
    @AdamMuhammad-vj1yi 18 วันที่ผ่านมา

    Idan karya Ake masa ai saika fada

  • @najibusaidu1584
    @najibusaidu1584 ปีที่แล้ว +2

    Yayi malam

  • @aliumohammed2257
    @aliumohammed2257 ปีที่แล้ว

    Allah ya karawa malam lafiya ameen suku arna Allah ya tsinemusu Akbar ameen

  • @sasbidosumaila2488
    @sasbidosumaila2488 ปีที่แล้ว +1

    Ni bahaushene cikakke. Amma wlh Babu Wanda ya,Isa yarabamuda sheik Usman danfodio Allah yakara Masa yarda bajahilai banemu da iliminmu. Ai Danfodio taimaka mana yayi

    • @sulaimanbello1034
      @sulaimanbello1034 ปีที่แล้ว

      Kwarai kuwa, ai jarumar Hausa yar kwangila ce

  • @salehharunatahir8005
    @salehharunatahir8005 ปีที่แล้ว +1

    Karya kake mana wlh duk maganganunka a kanmu karyache

  • @abdoulwahabsarani3700
    @abdoulwahabsarani3700 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya tarwatsa su munafikay

  • @umarabubakar3215
    @umarabubakar3215 ปีที่แล้ว +2

    Karyace kakeyi babu wanda yace aka she wani

    • @karatuttukan_malaman_musulunci
      @karatuttukan_malaman_musulunci  ปีที่แล้ว

      Menene ma'anar ku tashi ku kare kanku da jarumar ke ambatawa hausawa ko da yaushe?

    • @umarabubakar3215
      @umarabubakar3215 ปีที่แล้ว +1

      Bello yabo kasani kai makaryacine dan daba kuma azzalumi mu hausawane kuma mu daban fulani daban miyeyasa lokacin da diyar buhari tafito ta fadama duniya cewa ita bafulatanace bahausa fulani bace ba kuyi magana ba sai yanzu gaskiya ku yan iskane

    • @kasimabdullahi4058
      @kasimabdullahi4058 ปีที่แล้ว

      @@karatuttukan_malaman_musulunci to bello yabo yace kowa ya tashe ya Kare kansa tunda gwomnati ta kassa
      inada vedio Dan Allah kawo na jaruma guda daya sanan miyasa
      miyassa kuke qarya amatsayinmu
      na jagororin adinin Islam duk abin da bakada hujja Bai kamata ku fada amidia ba wlh muna Baku shawara
      Kuna zubdawakanku kemane Allah ya Hana qarya musanma Mai masoya dayawa

    • @d.bcooper2271
      @d.bcooper2271 ปีที่แล้ว

      @@kasimabdullahi4058 kyale munafiki

  • @lamibapha8256
    @lamibapha8256 ปีที่แล้ว +2

    Fulani are killer Hausas are suffering from them

  • @awalibbawalibb643
    @awalibbawalibb643 ปีที่แล้ว +2

    Anniyarsu tabisu

  • @kabirtijani4444
    @kabirtijani4444 ปีที่แล้ว +1

    Shiyasa nakesonka wanilokaci

  • @kasimabdullahi4058
    @kasimabdullahi4058 ปีที่แล้ว +2

    mlm Bai saurare jarumaba Babu inda tace adau makami ayaqi fulani ama tace bahaushe ya kamata yaraba tafiyasa da fulani sabuda fulani kasheshe suke sarakunan gwamnati
    masumanya manyan muqamai duk fulanine basudauki matakiba akanta

    • @karatuttukan_malaman_musulunci
      @karatuttukan_malaman_musulunci  ปีที่แล้ว

      A fahimtar wanda akace ya kare kanka daga azzalumi me ake nufi da yayi kenan?

    • @farukishak7010
      @farukishak7010 ปีที่แล้ว

      Idan uwarka bafulatana ce ubanka bahaushe to Kai ya sunanka?

    • @hanafihamza1
      @hanafihamza1 ปีที่แล้ว

      youre very stupid kuna tunanin zaku iya raba kan mutane haka kawai getta fuck out with that catfish account inba hauka ba meye ya raba hausa da fulani

    • @umarabubakar3215
      @umarabubakar3215 ปีที่แล้ว +1

      Aa ni bahaushene saboda uba akebi ba uwaba

    • @hanafihamza1
      @hanafihamza1 ปีที่แล้ว

      @@umarabubakar3215 ai ko masu yadawan sun iya hausa you’re among the fake pages they open to comment just shut up mr man or woman where ever you got that contract just know it won’t work InshaAllah , I don’t even know how evil hearted a person can be to the extent that they accept to be the ones causing nuisance among pple

  • @ManirUmar
    @ManirUmar ปีที่แล้ว

    To wai me ya faru a garin Zariya ranar idi da mallaman YANDOTO

  • @user-nj3xe1nl2z
    @user-nj3xe1nl2z ปีที่แล้ว

    شيخنا الكريم.. السلآم عليكم ورحمة الله وبركاته وبعد : قال الإمام مالك إمام أهل السنة والجماعة (كل يؤخذ منه ويرد عليه إلا صاحب هذا القبر ) صلى الله عليه وسلم.. وعنه صلى الله عليه وسلم
    على رأس كل مئة عام يرسل الله لهذه الأمه من يجدد لها أمر دينها... ).فهؤلاء المجددون ليسوا معصمون من الخطأ.. لقول مالك (كل يؤخذ منه ويرد عليه... ) فعلى من يعتفد أن عثمان إبن فوديو معصوم من الخطأ.. فعليه أن يأتي بدليل عصمته من الخطأ... ؟ لقوله صلى الله عليه وسلم ( كل إبن آدم خطاء... الحديث )..

    • @nurudeenyusuf4604
      @nurudeenyusuf4604 ปีที่แล้ว

      السلام عليكم . لا احدا يدعي ان الشيخ عثمان ابن فودي معصوم بل هو مجدد الدين .

    • @user-nj3xe1nl2z
      @user-nj3xe1nl2z ปีที่แล้ว

      @@nurudeenyusuf4604 فإذا كان عثمان إبن فوديو مجدد وغير معصوم من الخطأ.. لماذا لا تعترفون بأخطائه... ؟ لقول عمر إبن الخطاب رضي الله عنه. ( أصابت أمرأه وأخطأ عمر... ) هنا عمر رضي الله عنه يعترف بخطئه.. فلماذا لا تعترفون بأخطاء إبن فوديو... ؟ ذكر بعض أهل العلم ( أن المجتهد إذا اجتهد وأصاب فله أجران.. وإذا أخطأ فله أجر... )، أليس كذلك... ؟