Rikicin kungiyar izala reshen Jos da Kaduna Kan Taron Qur'an festival martanin Kabiru gwambe
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 5 ก.พ. 2025
- Martanin Sheikh Kabiru Haruna gwambe GA Sheikh Sani Yahaya jingir Kan Taron Qur'an festival Wanda tasharmu Mesuna rigasa tv news mukayi sharhi Akai Domin ilimantar daku
Kuyimana subscribe a TH-cam channel dinmu Mesuna rigasa tv news Domin samun shirye shiryenmu Kamar Haka
Sheikh Sani Yahaya jingir, Sheikh Kabiru Haruna gwambe,Sheikh Abdullahi Bala Lau, Nigeria, Bola Tunubu, labarun Hausa, labarun Duniya, rigasa tv news
Allah yajikan sheikh Jaafar Adam d Albani zaria amin.Dr.Idris Bauchi shima Allah yakara masa basira amin.
Allah shi sa muyi kyakkyawan karshe! Kuma ya kamata shugabannin kungiya da na jos dana kaduna kuji tsoron Allah ku kashe husumar da ke tsakaninku! Yasalam!
Nan ina tare da jingir,
Allah ya gafarta ma malam Albani zariya da sheikh Djafar, Dr Idris Bauchi Allah ya kara maka lafiya
Allah ya sa mugane kuma Allah ya kyeuta Ameeeen summa Ameeeen ya rabbi ya rabbi
Dan Allan ku rika hakuri kufahimci jiuna Allah ya kyeuta Ameeeen summa Ameeeen ya rabbi ya rabbi
Allah kakaremu daga sanzuciya
Subuhanallahi musulmi mun bace malami na zagin malami duk a kungiyar izala
Hmm
Kabiru gombe kuji tsoron ALLAH
Karya karyace wlh Shegu marasa gaskiya macuta kukashe kanku Yayan asara
wanan shine illar ƙungiya da ƙungiya ci
Allah kawomuna
Mafita Sanna munarokon
Allah ya gyara zuciyarmu
iKON Allah
Muna tare da jingir Wlh
Allah ka tabbatadda sunna ka rusa bid'a da mutanan ta
Malan Allah ya shiryeka Shirin addinin musulunci
Allah yashiryaku anbidia
N'aidait kan inatareda jingir❤
سبحان الله 😮
Wannan shine illan qungiya
Wannan shine
Malamai dan Allah ku hada Kai kudena yiwa Juna habaici
Duk Yan siyasa ne wlhy
Wannan gaskiyace shiekh sani yahaya jingir yake fada Allah yakare muna ku, sannan kuma su Bala lau bidia ce zasuyi
don allah abar ƙungiya adawo musulunci
To wai Aina izalar takene kaduna ko jas ko gwambe 😂😂😂😂
Kun dei ji kunya duka 6angaren Izalah biyun...
Allah Ya shiryar daku ko ya tarwatsa ku idan bazaku gyara ba!
Wannan fa abin kunya ne.
Izala daya ne, S Bala Lau Shugabane S jingir Shugabane
Kudai cire son zuciya Allah baya bacci kuma malaikunsa basa barci kamar yadda kuka karanta .
Kuji tsoron Allah
Kaman kananan yara😂
Baifa ce anasaida subafa cewa yayi diba mata daga daki suje saudiya sharar masallaci
To shikabiru aibesan Darajan iyayeshiba
Ubangiji mai iko🤔, wannan dambarwar yana zuwa ne daidai lokacin da aka nutsar da musulmin arewa cewa muklin m+m ticket shari'an musulunci za a yi; ceto zai zo najeriya ta wajen daukaka musulunci da m+m ticket.
UBANGIJIN YESU YANA AIKI DON MABIYANSA✔✔✔
GASKIYA QUNGIYAR IZALA KUNCHUCHEMU KUNA KAWO MANA MATSALA WALLAHI
KYN KAFIRTA KOWA
KUN YI KANE. KANE CHIKIN DUKKAN AL'AMURAN QASA.
SABODA KWADAYI.
AZZALUMAN BANZA
ALLAH YA QARA TONA ASIRIN KU
ALLAH YA SAKA MANA
MUNAFUKAI KAWAI.
ALLAH YA SAKA MANA
Yanzu kayarda yan Darika musulmai ne? Bayan ka kaisu wuta?
Kabiru kabar tsoho a kauye har ya mutu.
Maganar da sani yahya ya ke Yi shi na magana ne akan 'yan izala da 'yan darika.
Kowa na ikirarin sunnah Amma anacin mutuncin juna wannan bakaramin bala i bane Allah ya daidaita tsakaninsu
Company izala da matsala fa
Chedar cewa kungiya ba addini bace.kowa ya aje kungiya yakoma musulunci.duk babu me gaskiya daga su kabirou har su jinguir
Wannan shi ne illar kunji wlh
To malamai wadanda zasugayawa almajirai subi Allah subi manzan Allah suna jefe jefen magana tokaga gabar "yansiyasa tazama aikin banza dominsu mayawaitansu dama jahilaine Allah yakyauta
Dan Segiya jikukin Dan ta ada Dan fudiwa karyakakiyi munakuki bakuda asuli fulani
😂😂😂😂😂😂😂
Family issues 😂😂😂😂😂
Kunsaba kudai kudi
Kubar kungiya kuyi musilice