A kashin gaskiya akwai gyara akan salon daliban ilimi na kasar nan, ban ga wata Fa'ida cikin wannan tambayar ba, kuma I doubt much cewa Albaniy Zaria ya taba fadin haka, Allah ya kyauta. Allah ya saka wa Shaikh Haifan da alkhairi ya kuma kara masa Tawali'u, da Ikhlasi. Ya jikan Shaikh Albaniy Zaria dss
kai dagajin wannan batu kasan qarya akayiwa albani, don babu inda albani ya fadi inkuma akwai akawo mugani. masuson bata albani ne kawai sukebin salo salo.
As salamu aleykum, ni kuma naji kishiyar haka daga Albani yana cewa tun yana jin labarinka sai y'a samu kasusuwanka y'a sawrara yana mai cewa lalle yanna yakai Malan kuma naku da karatunshi. Amma mai tabayar ya ciro muna inda marigayi yace Haifan dalabinci ne.
Munafukai bukatar su tabiya malam yayi bayani said kunemi wata shuhubar kuma kusake kawo wa Allah yashir year damu
Ameen
Allahu Akbar. Allah ya kara maka ilimi
A kashin gaskiya akwai gyara akan salon daliban ilimi na kasar nan, ban ga wata Fa'ida cikin wannan tambayar ba, kuma I doubt much cewa Albaniy Zaria ya taba fadin haka, Allah ya kyauta.
Allah ya saka wa Shaikh Haifan da alkhairi ya kuma kara masa Tawali'u, da Ikhlasi. Ya jikan Shaikh Albaniy Zaria dss
Mallam, Allah swt ya Saka Maka da Alheri da kai mall. Abubakar bisa wannan tunani naka da wuya Albani ya fadi wannan maganar.
Kaidai bari
Allah dai yakyauta
kai dagajin wannan batu kasan qarya akayiwa albani, don babu inda albani ya fadi inkuma akwai akawo mugani. masuson bata albani ne kawai sukebin salo salo.
Haifan dattijon kirki Allah ya sa ka gama lafiya
Alkhairi Allah ya je ma malam ina son na hadu da kai malam inshaa Allah
Gaskiya ne
Ya Allah kabamu zamanllahiya
ALLAH YAJIKAN SEIHKH MOHAMED AWAL ALBANI ZARIA
Allahu Akbar
Allahu Akbar.
Allah ya kara basira da lafiya da nisakona da imani
Allahu akbar Allah yajiakan mlm albani zaria
Allah yaqarama rayuwa Albarka
❤❤❤
ALLAH yajikan malam da rahama
ALLAHU akbar ❤❤
A Cikin wane karatune wannan?
As salamu aleykum, ni kuma naji kishiyar haka daga Albani yana cewa tun yana jin labarinka sai y'a samu kasusuwanka y'a sawrara yana mai cewa lalle yanna yakai Malan kuma naku da karatunshi. Amma mai tabayar ya ciro muna inda marigayi yace Haifan dalabinci ne.
kabar maqaryata
Don Allah a wane karatu ne?
Allahu Akbar❤❤❤❤