GASKIYA IZALA SUNYI HASARA: PROF. UMAR SANI FAGGE YA BAYYANA AQIDARSA AKAN SHEHU TIJJANI..

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 26 ส.ค. 2023
  • Mungode Da ZIYARTAN SHAFIN MU DAKAYI Muna Alfahari Dakai, Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kadannan Alaman Kararrawa 🔔, Kayi SHARING A Shafuffukan Facebook WhatsApp Domin Amfandda Alumma.
    Wannan Shafi Namune Baki Daya Sabida Haka Muna Karban Shawara Domin Mucigaba Tare
    #Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam #Asakirtv #SirrinsuMedia #Dalatopnews #Hamisubreaker #AwaisIbrahim #MurnaHausatop #AfricaHausawa #Mazajene #Suhaltv #Hausatrue #fatimiyyaalawaiyya #HausaSmarttv #FreshEmir #BakoriTv #Dorayifilmlimited #Arewarmutv #SalisuUmar #Maisanaakanotv #Cizo1germany #DattiAssalafy. #Bakoritv #FagenNishadi #WaazidaHausa #Alfurqantaalimtv #Ntanews #thebliever #Abumusawa #Duniyarkannywood #Alisharatv #makiratv #Yasminharka #halidubuhausamovies #KahutuEntertainment #filinwasannigargajiya #hausakingdom #mamayaustudio #besthausa #Ambato tv #Alannurmedia #Annahjulhamid

ความคิดเห็น • 25

  • @user-ci2om7rz5l
    @user-ci2om7rz5l หลายเดือนก่อน

    Sha-sha-sha😮😮😮

  • @user-ue8qy2wb7b
    @user-ue8qy2wb7b 5 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya saka da alkairi

  • @muhammedsunusiyusuf4998
    @muhammedsunusiyusuf4998 11 หลายเดือนก่อน +1

    Masha Allah prof

  • @adoshuaibuabubakar7777
    @adoshuaibuabubakar7777 2 หลายเดือนก่อน

    Jazakallah khair

  • @saidukabir4847
    @saidukabir4847 11 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya bada lada ya saka da alkairi

  • @yahayagoumbi8340
    @yahayagoumbi8340 11 หลายเดือนก่อน +3

    Allah sarki addinin hausawa,Wlay an shiga addini da maguzanci,yanzu kai wanda ya rubuta wannan title in,yanzu anan miye abin ilimi,ba ayar Kur'ani,ba hadisi,ba ijma'i,kawai mutun yana zance akai,wai har kaga wani yayi asara,akwai asararre irin wanda ke zama adinga bashi labari ba aya ba hadisi

    • @maryamtukur9636
      @maryamtukur9636 10 หลายเดือนก่อน

      Abuntausayi wallahi ko munda bamuyi karatunbama munsa woninkam ko tasuniyane albarka

  • @aliyuahmedkime1425
    @aliyuahmedkime1425 11 หลายเดือนก่อน

    Allah yasaka da alheri

  • @jamiluyahaya9582
    @jamiluyahaya9582 6 หลายเดือนก่อน +2

    KUDAINA DAUKAR MAGANAR MALAMAI KUNA JUYARDA ITA DOMIN TAYARDA HUSUMA.
    AKWAI HASARARDA TAKAI GURBATACCEN TAUHIDI IRIN WANNAN.....?

  • @maryamtukur9636
    @maryamtukur9636 10 หลายเดือนก่อน +1

    Gashinandei ko karatune ko tasuniyane see su , Alhamdulilh biniimati sunna

    • @muhammadgonia.2946
      @muhammadgonia.2946 10 หลายเดือนก่อน

      Alhamdulillahi Bini'imatil Quran! Alhamdulillahi Bini'imatil Islam!! Alhamdulillahi Bini'imatil Sunnah!!!

  • @aminuabdulkadir572
    @aminuabdulkadir572 10 หลายเดือนก่อน

    Auzubillah tijjani (bakojiba)

  • @user-tw4bx2eo5e
    @user-tw4bx2eo5e 10 หลายเดือนก่อน

    Malam arika jawon hankalin jama a game da kiran wanin Allah domin istighathah

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 11 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya ne kayi adalci

  • @muhammadgonia.2946
    @muhammadgonia.2946 11 หลายเดือนก่อน

    Harasa ta Tabbata Yan Tijjaniyya. Tabewa ta Tabbata ga Yan Darikar Tijjaniyya. Kafirci ta Tabbata ga masu cewa su Allah ne Kuma komai ma Allah ne. Bone ta Tabbata ga su Dan Anty. Wace hasara ta Kai ga hakan? Allah wadai da masu jirkita Addinin Musulunci da Sunnar Manzon Allah Tsira da Aminci Allah su Tabbata agare shi. Sakarci da hidahumaci, wawanci da bin son Rai da tsananin son duniya. Sai suka sayar da shiriya suka sayi Bata. Suka wofintar da hasken hadisan Manzon Allah da Sunnar sa suka sayi Bidi'ah. Da bautar Tijjani da Inyass Dan Senegal.

  • @bashirabdullahi2086
    @bashirabdullahi2086 11 หลายเดือนก่อน +1

    Tukunna ma, sunnah hantsi leqa gidan kowa.

    • @malamialamin6622
      @malamialamin6622 11 หลายเดือนก่อน +1

      Wacce Sunnah? Ta Ibn Taimiya?

    • @muhammadgonia.2946
      @muhammadgonia.2946 11 หลายเดือนก่อน

      Sunna Sak Bidi'ah Sam. Mal.Bashir Abdullahi Allah Yayi maka Albarka ya Tabbatar da mu akan Sunnar Manzon Allah Tsira da Aminci Allah su Tabbata agare. Ya Allahu ka rusa Addinin Tijjaniyya da Inyasiyya Senigali

    • @muhammadgonia.2946
      @muhammadgonia.2946 11 หลายเดือนก่อน

      ​@@malamialamin6622Sheikh Abdul Halim ibn Taimiyya Shugaban ne gare mu akan bin Sunna da rusa Bidi'ah. Kuma ba ka ga muna Sanya hoton Sheikhul Islam in Taimiyya ba. Amma ku yan'bidiah Kuna bautar hoton Tijjani da Inyass. Gashi karara a hoto an nuna Wani Yayi sujuda akan hoton Niasse (Inyass).

    • @bashirabdullahi2086
      @bashirabdullahi2086 11 หลายเดือนก่อน +1

      @@malamialamin6622 dama shehu tijjaniy yanada sunnah ne? She ai sai aqidar kowa allah da kuma satan gwanjo da buga kudin gabu a Morocco.

    • @malamialamin6622
      @malamialamin6622 11 หลายเดือนก่อน

      Shehu Tijjani ba shi da Sunnah, amma Shehun ku Ibn Taimiya maqiyin Sayyadina Ali, (RTA.) yana da tashi Sunnah kuma ita kuke bi, ba ta Annabin Rahama ba. Ka tambayi malaman da suka doraku akai ka sha labarin

  • @Adamou-kq7mj
    @Adamou-kq7mj 10 หลายเดือนก่อน

    Wallahi wannan malamin yassn gaskiya amma son zuciya da son girma sun hanashi tsayawa akanta. Ina cikin masu girmama wannan malamin a da, amma sai n'a lura yana da son zuciya da son girmaallam kaji tsoron Allah, ka gaya ma mutane gaskiya domin kuwa Allah zai tsayar da kai za kayi bayani akan ilimin da ya baka. Ni masoyinka ne. Ina yimaka fatan alhairi. Allah ya hada mu a aljanna. Ameen ya hayyu ya kayyum.

    • @mukhtarmuhammed2789
      @mukhtarmuhammed2789 8 หลายเดือนก่อน

      Gaskiya baka fahimce shi ba. Amma ka nemi karatuttkan sa ka saurara kaji

    • @Adamou-kq7mj
      @Adamou-kq7mj 8 หลายเดือนก่อน

      @@mukhtarmuhammed2789 Malam Muktar na dade da sanin wannan mlamin, Allah ya bashi ilimi sosai. Amma kamar dana rubuta, abubuwa guda biyu sun hana shi tsayuwa akan gaskiya.Son girma da son zuciya.Ka bibiyeshi da kiyau zaka fahimci haka.Wallahu aalam.