جزاك اللهُ خيراً ya sheikh, Allah dai ya kyauta mu dai yanzu munga yadda Kasar Iran da Kuma Kasar Yemen su ke taimakawa Yan uwanmu falasdinawa ba mu ga yadda Saudiya da Egypt da Jordan da sauran Kasashen Musulmai su ke taimakawa Yan uwanmu falasdinawa ba.
Jazakallahu khairan
إِنَّ اللَّهَ مَعَ الصَّابِرِينَ
إِنَّا لِلّهِ وَإِنَّـا إِلَيْهِ رَاجِعونَ
جزاك اللهُ خيراً ya sheikh, Allah dai ya kyauta mu dai yanzu munga yadda Kasar Iran da Kuma Kasar Yemen su ke taimakawa Yan uwanmu falasdinawa ba mu ga yadda Saudiya da Egypt da Jordan da sauran Kasashen Musulmai su ke taimakawa Yan uwanmu falasdinawa ba.
Allah y karawa malam imani
حسبنا الله ونعم الوكيل