Tambayoyin Auratayya: 10 | Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 2 ต.ค. 2024
  • Za ku iya turo naku tambayoyin zuwa ga wannan akwatun sakon namu auratayya101@gmail.com
    Ga Tambyaoyin Kamar Haka:
    1. Assalamu alaikum malam inasan abani shawara gameda wata
    yarinya da antina ta nemo min ita, wai tanada tarbiyya da hankali
    da addini. Amma Kuma ni bana Santa saboda gajerace shine
    nakeson malam yabani shawara nagode sosai Allah ya Kara
    daukaka.
    Tambaya 2
    Salamu alaikum malam, dan Allah malam menene hukuncin mijin
    da duk abinda matarshi tayi baya yabawa, kuma ita tana iya
    kokarinta don ganin ta faranta masa rai, amma duk ranar da tayi
    kuskuren wani abu sai yafada mata, don Allah malam menene
    hukuncin irin wannan mazan.
    Tambaya 3
    Assalamu alaikum malam mijina yana son zai kara aure, yana da
    halin karawa dai-dai gwargado zai iya rike mata biyu ta fannin
    ciyarwa da sauran su, to, Amman fanin kwanciyar aure shi kanshi
    yasan yana da matsala baya gamsar dani ( daga baya ya samu
    matsala) na danyi kokarin fahimtar dashi akan cewar, ita ma tazo
    mu cigaba da hakurin kenan? sai yake ganin ai kishi ne yake
    damuna.

ความคิดเห็น • 10