Cikakkiyar tattaunawar BBC Hausa da gwamnan jihar Kaduna Mallam Nasir Ahmed El-Rufa'i

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 25 ก.พ. 2021
  • BBC Hausa TH-cam: Sada zumunci da saka bidiyon da suka shafi rayuwarku.
    Tunatarwa: Ban da zagi, Batanci da Talla a Wannan Shafi. Tambari da Sunan BBC mallakar kamfanin ne. Jama'a ba su da izinin yin amfani da su. Hakan zai kai ga daukar matakin doka.Barka da zuwa
    Subscribe:
    Website:
    Facebook:
    Instagram:
    Twitter:

ความคิดเห็น • 85

  • @yahuzad.abdullahi6945
    @yahuzad.abdullahi6945 3 ปีที่แล้ว +4

    Saikayi shugaban kasa Insha ALLAH malam nasiru El,rufa,i baba uban kowa

  • @saudatadamu5908
    @saudatadamu5908 3 ปีที่แล้ว +2

    Alhamdulillahi bini'imatil islam, mungode ma Allah daya zaba mana kai amatsayin governor jaharmu ta kaduna. Allah yafaranta maka kamar yanda kake kake faran tamana, Allah yacikamaka burinka akan jaharmu, Allah yasa kazamo shugaban kasar mu ameen yarabbi 🙏 🙏

  • @mubarakismail4201
    @mubarakismail4201 3 ปีที่แล้ว +4

    Masha Allah mlm nasir Ahmad elrufa'i may Allah bless you and take you the level of Nigerian President

  • @bukarmanu6670
    @bukarmanu6670 3 ปีที่แล้ว +1

    Insha Allah Nigeria 2023 Sai malan

  • @aishaibrahim4884
    @aishaibrahim4884 3 ปีที่แล้ว +5

    Allah ya biya mallam yakara lafiya da nisan kwana

  • @muttakaibrahim7875
    @muttakaibrahim7875 3 ปีที่แล้ว +3

    ALLAH ya kara ma kwarin gwiwa ALLAH yayi maka president sabida irin jajircewarka

  • @idrissulaiman6296
    @idrissulaiman6296 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah yataki malamNaris

  • @saudatabdullahi2034
    @saudatabdullahi2034 3 ปีที่แล้ว +3

    Masha Allah,our governor Allah ya ida nufi

  • @aliyuyusuf871
    @aliyuyusuf871 3 ปีที่แล้ว +2

    Mashaallah

  • @yakubunakwarai8346
    @yakubunakwarai8346 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ka shirye shugaban nin kasa ta Nigeria Tare da amabiyansu

  • @muhammadhashim5469
    @muhammadhashim5469 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah saka malam

  • @alhajibelloshatimaargungu8725
    @alhajibelloshatimaargungu8725 3 ปีที่แล้ว +1

    ALLAH SHI TAIMAKI MALAM, JAJIRTACCEN JAGORA.

  • @bashirnamadi5240
    @bashirnamadi5240 3 ปีที่แล้ว +2

    Malam Nasiru Allah yasakamin qaunarka saboda adalcinka

  • @ismailamusa8885
    @ismailamusa8885 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya bada nasara Governor

  • @abubakarlawal8486
    @abubakarlawal8486 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya taimaki Malam. Allah ya ƙara jagora...

  • @adamuhussainialiyu5171
    @adamuhussainialiyu5171 3 ปีที่แล้ว +4

    Allah bless malam nasiru

  • @yahayaabdullahidabaza5150
    @yahayaabdullahidabaza5150 3 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah but we need more.....jobs

  • @ahmadsurajo4518
    @ahmadsurajo4518 3 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah

  • @idrismuhammad5366
    @idrismuhammad5366 2 หลายเดือนก่อน

    Allah ubangiji ya yi wa rayuwa albarka

  • @jmmjmm3506
    @jmmjmm3506 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah y tsareka gwamnan mu

  • @ismailsani6791
    @ismailsani6791 3 ปีที่แล้ว +2

    💯 % supported

  • @sanilawal6197
    @sanilawal6197 3 ปีที่แล้ว +2

    Mashaa Allah, Allah yayi ma Jagora Aamin

  • @KamfaniOO1
    @KamfaniOO1 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya karawa malam lafiya.

  • @usmaniyyamedicinestoremkr9038
    @usmaniyyamedicinestoremkr9038 3 ปีที่แล้ว +3

    Allah kasa mudace

  • @kabirumunkailu9414
    @kabirumunkailu9414 ปีที่แล้ว

    Allah yabawa mulkin Kaduna ga duk Wanda zan ciyarda kihar Kaduna gaba amin

  • @kamiluarabiualhaji9599
    @kamiluarabiualhaji9599 3 ปีที่แล้ว

    Masha allahu Allah Yara hadakanmu shuga bannummu

  • @umarkaddab4023
    @umarkaddab4023 3 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah bbc hausa

  • @user-bm6mi6eb1e
    @user-bm6mi6eb1e 3 ปีที่แล้ว +2

    gaski yane malam ba sulhu Allah ya ce Wanda ya kashe aka she shi Allah ya mana maganin su

  • @abdullahibrahim4969
    @abdullahibrahim4969 3 ปีที่แล้ว +2

    As salamu alaikum yar uwa ta barka mu da warhaka yaya kuka wuni to ina maki fatan alkairi ai Amma dai kun sani yadda fulani sukeyin abubuwan nan na rishin imani da rishin tausayi kun san babu kabilar da takeyin haka nan a cikin dukan fadin Afrika domin kinga sune ke garkuwa da mutane kuma sune fashi da makami kuma sune fyade da mutane da ya'yan mutane to duba fa Abubuwan da suke yiwa Al'umma don rishin imani da rishin tausayi su kuma hausawa sai suce wai yan uwansu ne Alhali gasu nan suna illantasu su da yayansu to ni dai ga shawara ta a game da wadannan bata garin Al'umma itace kamar haka hausawa duk Wanda Aka kama da miyagun laifufuka A mayar mai da hukuncin da yayi daidai da laifin da ya aikata kamar haka Wanda yayi kisa ba bisa ka'ida ba a mai hukunci daidai da abinda ya aikata kuma wanda yaci zarafin wani shima. a hukunta shi da masu neman matan mutane suma haka zalika, a hakunta su bil ma'aruf kamar yadda Allah ya fada cikin Alkur'ani mai girma to na barku lafiya

  • @abdoulrassid101
    @abdoulrassid101 3 ปีที่แล้ว +2

    🙏🙏🙏🙏🙏🙏

  • @saminuhassan179
    @saminuhassan179 3 ปีที่แล้ว +1

    Nasiru.errufa.i.allah.yajazamani

  • @adamabdullahi8577
    @adamabdullahi8577 2 ปีที่แล้ว

    masha Allah kaji gaskeya Allah yabari malm Allah yabaka sgbn najiria

  • @rabiumusa7030
    @rabiumusa7030 3 ปีที่แล้ว +1

    Fatan Mu Allah ya qara tsare mana Jihar mu Kaduna da qasa baki daya, shugabanni kuma musamman mai girma Gwamna Mallam Nasir Elrufa'i Allah ya Dora su akan dai dai ya shirya mana da su ya qara karkato da hankulan su a kan Mu!

  • @malqurashi7153
    @malqurashi7153 3 ปีที่แล้ว +1

    Ya Allah kabadamafita

  • @salisusani7305
    @salisusani7305 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah.Yakawomana.Zaman.Lafiya

  • @salihuabubakar6996
    @salihuabubakar6996 3 ปีที่แล้ว +2

    Hakika idan zaka cigaba da sauraron y'an siyasar Nigeria bazaka rabu da yaudaraba.

  • @adamuisah5965
    @adamuisah5965 3 ปีที่แล้ว

    Kaji soron Allah

  • @muhdsambo6603
    @muhdsambo6603 3 ปีที่แล้ว +1

    You’re right gov may Allah bless your efforts

  • @jmmjmm3506
    @jmmjmm3506 3 ปีที่แล้ว +2

    Da kyau malam wlh kaidin na dabanne

  • @shamsumusa6510
    @shamsumusa6510 3 ปีที่แล้ว +1

    Maganarka Gaskiya ne Sir.

  • @yusufasarki9061
    @yusufasarki9061 3 ปีที่แล้ว

    Good

  • @maryammahmoudbarde8096
    @maryammahmoudbarde8096 3 ปีที่แล้ว +1

    The Iron Man,Ubanji Allah ya dafa maka haka ya kamata duk wasu Governor suyi koyi da erin halin ka.

  • @aishamohdaishamohd1636
    @aishamohdaishamohd1636 3 ปีที่แล้ว +1

    To wai waye gwamnatin yakamata musan wace irin gwamnati muke dasu

  • @user-pn3uw4rq7b
    @user-pn3uw4rq7b 2 หลายเดือนก่อน

    Allah Ya tabata da alheri. Allah Ya kuma ja gaba da buri.

  • @zakariyayahya1548
    @zakariyayahya1548 3 ปีที่แล้ว +1

    Acikin malaman daka kura wasu kwararrune

  • @maryammahmoudbarde8096
    @maryammahmoudbarde8096 3 ปีที่แล้ว

    The Iron Man.

  • @ishaqsalis4934
    @ishaqsalis4934 2 ปีที่แล้ว

    El rufa'i Gaskiya ne irin Ku suna wuya

  • @hananzakks5055
    @hananzakks5055 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah yataimakeka,yasakafihaka

  • @MuhammedYakubu-uz4yj
    @MuhammedYakubu-uz4yj ปีที่แล้ว

    8

  • @babajoabawa5025
    @babajoabawa5025 3 ปีที่แล้ว +1

    Mai girma governor kamanta da yakunan karkara Kamar irin Su Saminaka

  • @malamshuaibu3661
    @malamshuaibu3661 3 ปีที่แล้ว +1

    Babu sulhu

  • @jibrilyunusa7011
    @jibrilyunusa7011 ปีที่แล้ว

    Kaida kace a kashe su wacce natija kasamu ? Kuma dakai dasu duk irin aikin Ku daya kashewa suke kaima kashewa kake maye bamban cin ku ?

  • @naseeryakasaishuaibu4578
    @naseeryakasaishuaibu4578 2 ปีที่แล้ว

    Na gode mai su na

  • @SuleMbon
    @SuleMbon 21 วันที่ผ่านมา

    Tb

  • @adamuisah5965
    @adamuisah5965 3 ปีที่แล้ว

    Adamu ayihankalidaduna kayi iron wanna muguntan ahabuja

  • @ummusalmahmukhtar9434
    @ummusalmahmukhtar9434 ปีที่แล้ว

    la'antar Allah taqara tabbata Agareki tsinanne🤪

  • @isiyanabo31
    @isiyanabo31 3 ปีที่แล้ว

    She giru

  • @diyaamin1289
    @diyaamin1289 3 ปีที่แล้ว

    In all ur statements, I can only hear about Zaria and kaduna township, i didn't hear anything about anywhere in southern part of kaduna. Does that mean southern kaduna is not part of kaduna state?

  • @salihuabubakar6996
    @salihuabubakar6996 3 ปีที่แล้ว

    Sun kware matuka wajan iya stara zance amma idan akazo wajan ganin gaskiyar abinda suke fada, sai kuma kaga bayani yasauya, munga shekaru a Kano, yuguda a bauchi, yanzu kuma gaka akaduna, wane cigaba A P C takawo a arewa ko a Nigeria baki daya, Ana farin cikin anrabu da PDP azzalumai, Ana farin cikin mafita tazo, ashe stuguno bai kareba, an saida kare ansayo biri, inji hausawa, Allah ya kyauta.

    • @talibunajat8178
      @talibunajat8178 3 ปีที่แล้ว +1

      kai ne azzalumi don Baka yi adalci ba wurin magana. Ba za ka hada duka 'yan APC ba da El Rufai ba

    • @salihuabubakar6996
      @salihuabubakar6996 3 ปีที่แล้ว

      @@talibunajat8178 tunda kunsamu yabaku damar satar jama'a Kuna karbar kudin fansa, dole kayaba Masa, Allah ya kawo mafita, duk sai kunshiga hannu, an yanke muku hukunci, azzalumai.

    • @abdoulrazakassoumaneallahy177
      @abdoulrazakassoumaneallahy177 3 ปีที่แล้ว

      Allah y'a t'ai makamaka

    • @aljawwaadlimited5558
      @aljawwaadlimited5558 3 ปีที่แล้ว +1

      Kaima malam ka lura elrufai ba sa an ubanka bane

  • @abdullahibrahim4969
    @abdullahibrahim4969 3 ปีที่แล้ว

    yauwa tunda naga shirman naka yayi yawa bari inyi maka wata tambaya dan girman Allah ka bani amsa dan girman Allah nace ba wai wani zage zage ba ,tambaya ta farko zuwa gare ka da 'yan uwan ka Fulani ita ce minene ma'anar maguzanci koh maguzawa ❓kuma wani yare ne ❓ kuma wani dalili ne yasa aka fara amfani da wannan kalmar kuma su wanene suka fara faɗin wannan kalmar ❓ tambaya ta 2 itace , Fulani kunce wai ɗan hodiyo yazo da addinin musulunci A ƙasar Hausa ,toh kafin zuwan ɗan hodiyo shin akwai Fulani A ƙasar Hausa ❓ idan akwai su wani addini sukeyi ❓ koh kuma ɗan fodio shine farkon ba fullatani A ƙasar Hausa , dan girman Allah banda zagi Amsoshin waɗannan tambayoyin nake so

    • @aliyuabubakr1320
      @aliyuabubakr1320 3 ปีที่แล้ว

      Zan baka amsar ka ta Dan fodiyo. eh Dan podiyo shine farkon bafulatanine amma shi Dan fodiyo jaddawa yayi

    • @jmmjmm3506
      @jmmjmm3506 3 ปีที่แล้ว

      Ikon Allah kowa da abin da y dameshi

    • @nasiruibrahim7741
      @nasiruibrahim7741 3 ปีที่แล้ว

      K

    • @basirulawal1656
      @basirulawal1656 3 ปีที่แล้ว

      Haba malam laifinme yankin birnin gwari sukayine haka kamanta dasu kamar ba jiharka sukeba kullum sai barin garuruwa akeyi gaskiya kadubamu muna cikin wani hali

    • @basirulawal1656
      @basirulawal1656 3 ปีที่แล้ว

      Kamanta da gabas da birnin gwari malam laifinme yankin birnin gwari sukayine haka kamanta dasu yakamata kaduba katuromana Jami an staro musamu mudinga barci agidajenmu pls

  • @shuhadaukhamis8711
    @shuhadaukhamis8711 3 ปีที่แล้ว +1

    Matsiyaci sabo kai baka da matsala ko bakason zaman lafiya bakasan sulhu

  • @abdussalamabdulhaq31
    @abdussalamabdulhaq31 3 ปีที่แล้ว +2

    Masha Allah mlm nasir Ahmad elrufa'i may Allah bless you and take you the level of Nigerian President

  • @umarmallamdahiru63
    @umarmallamdahiru63 3 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah

  • @kamalismail6664
    @kamalismail6664 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah kyara aikin mallan