A faɗa a cika da Gwamnan jihar Zamfara

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 27 ส.ค. 2020
  • Shirin a fada a ciki tare da Gwamnan Zamfara in da ya amsa wasu tambayoyi game da gwamnatin shi da abubuwan da suka shafi rayuwar al'ummar jihar Zamfara.
    #BBCHausa #AfadaAcika #BBCWS

ความคิดเห็น • 52

  • @abdulrahamansalisu6600
    @abdulrahamansalisu6600 ปีที่แล้ว +2

    Dan makaryacciya allah wadaran rayuwarka

  • @muhammadbuhari2996
    @muhammadbuhari2996 2 ปีที่แล้ว

    Dan Allah kokira gwanan taraba BBC Dan Allah

  • @auwalsani8233
    @auwalsani8233 3 ปีที่แล้ว +2

    Ya ALLAH yabanasara ameen sumaameen

  • @kabiruk.b6636
    @kabiruk.b6636 2 ปีที่แล้ว

    Wlh kuji tsurun Allah kunsan kabari yana jira

  • @aliyuibrahim3046
    @aliyuibrahim3046 3 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah Allah yataimaki governor matawallen zamfara

  • @mammangarbaharuna50
    @mammangarbaharuna50 3 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah ❤

  • @kabiruk.b6636
    @kabiruk.b6636 2 ปีที่แล้ว

    Wlh yauma haka suna cikin garinmu yanzu haka wlh wlh ☝️ ba karya bane garinmu mai suna gasami dan Allah a duba mana dan Allah 🙏

  • @abdulhakimibrahimumar904
    @abdulhakimibrahimumar904 3 ปีที่แล้ว +3

    Mashaallah gwanan mu na zamfara abun alfaharin mu muna alfahari dakai korai na kasanchewar ka gwamnan jahar mu mai albarka kuma muna yi maka adua Allah shi kara shige maka gaba bisa ga wanga yunkuri da kayi na far farfado jahar zamfara

  • @usmanmuhammed4977
    @usmanmuhammed4977 ปีที่แล้ว

    Allah ya taimaki matawalle maradun.

  • @bashirgarba7587
    @bashirgarba7587 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah Kara kariya gwamnana BBC kuma Allah sakamuku da mafificin alkairi, a gaskiya inajindadin ire iren wannan shiri dakuke gabatarwa tareda gwamnonin qasata Nigeria, musamman wannan dakuka saketa ayau tareda gwamnan Jahana, nagode matuqa. Watching from algeria

  • @shehumshehu2596
    @shehumshehu2596 2 ปีที่แล้ว

    Shehu m shehu

  • @yahuzakamsila6219
    @yahuzakamsila6219 3 ปีที่แล้ว

    Alhamdulilahi

  • @alameenmuhammad143
    @alameenmuhammad143 3 ปีที่แล้ว

    Alhamdulillah BBC muna fatan zaku gayyaci gwamnan kano Dr Abdullahi ganduje a shirinku na gaba

  • @bmgkano8024
    @bmgkano8024 3 ปีที่แล้ว +3

    ba laifi, Allah ya kara mai ikon taimakon alumma

  • @mustaphayakubu114
    @mustaphayakubu114 2 ปีที่แล้ว

    ALLAH yasa mudace

  • @babangidamuktaranka4528
    @babangidamuktaranka4528 2 ปีที่แล้ว

    Allah shiryar dasu

  • @monsurksa3819
    @monsurksa3819 3 ปีที่แล้ว +4

    Mudai katsinawa munyi zaban tumun dare Allah ya isa babu abinda muke gani wulakanci da cin mutinci dasuda Buhari insha Allah APC takare mulkin a Nigeria saboda basa kaunar talakkawa gabaki daya mulkin su babu wani cigaba saidai tsadar rayuwa ga rashin Zaman lafia ga rashin aiyyukan yi Allah ka sakamana 😭😭😭😭😭😭 daga Mansur Haruna Daura

  • @kabiruk.b6636
    @kabiruk.b6636 2 ปีที่แล้ว

    Kuji tsurun Allah wlh

  • @usmanusmanibrahim2616
    @usmanusmanibrahim2616 ปีที่แล้ว

    Mudai Munsan Duk Tashar Bola Ce Yakamata yadda ya samu Mulki a Free Yakamata ace Yafi kowa kokari Anma sai surutu a Media.... Kudai ji Tsoron Allah Wlh Akwai hisabi... Allah yakawo mana Sauki Amin Bai da shirin komi akasa sai na siyasar sa Zamfara an barta a baya nesa ba kusa ba

  • @sharifmusa714
    @sharifmusa714 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah yabada nasara mai gida matawale

  • @abdulaxeexaminu3262
    @abdulaxeexaminu3262 3 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya taimake ka ya kare ka ya tabbata da tsaro a garin

  • @muhammaddayyab5953
    @muhammaddayyab5953 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya baku ikon chika alkawarin da kuka dauka

  • @kabirubuhari1741
    @kabirubuhari1741 3 ปีที่แล้ว

    Ya Allah kabada ikon cikawa

  • @nafiusani1411
    @nafiusani1411 2 ปีที่แล้ว +1

    Karya yakeyi

  • @Mohammed-oc6qi
    @Mohammed-oc6qi 3 ปีที่แล้ว

    Allah ya taimaki Gwamna

  • @ghalisani8537
    @ghalisani8537 3 ปีที่แล้ว +3

    Duk abunda shugaba zaifada to yafadi gaskiya Dan duk abunda kacce zakai saika yishi koh banan duniya bah sannan mu yan zamfara ne

  • @mustaphafodio2621
    @mustaphafodio2621 3 ปีที่แล้ว

    I like this guy. He seems very truthful and passionate.

  • @zamfarastateemiratesnewstv4918
    @zamfarastateemiratesnewstv4918 3 ปีที่แล้ว +3

    Hahahahahah karya ce bayan cire mutane da akiyi basuyi komai ba ace ba zaa basu salary su ba yanzu haka akwae wajen mutum dubu biyu da ba zaa biyasu albashin wannan watan ba sannan zaace wae ana biyan mutane salary on 15 on 17 karya ce wlh ba a taba biyan salary ba on 15 17 bah sae wulakanta maaikata kawae akiyi a jihar

  • @isiyaadamu481
    @isiyaadamu481 3 ปีที่แล้ว +1

    Kuma don Allah kakara kula akan mulkinka saboda akwai yan zagon kasa karkashin gwamnatinka pls

  • @jibrilsanihassan125
    @jibrilsanihassan125 3 ปีที่แล้ว

    Allah yajikan SHEHI badan yamutuba
    Shi wanga gomnan ko kunyar karya baiji

  • @saniatiku5666
    @saniatiku5666 2 ปีที่แล้ว

    Karya ce

  • @isiyaadamu481
    @isiyaadamu481 3 ปีที่แล้ว

    Allah yakarama lafiya matawalle da karfin gwiwa

  • @abdulazeezdanjuma6351
    @abdulazeezdanjuma6351 3 ปีที่แล้ว

    aslm wai don allah yaushe za ayi fira da gwamnan kastina state

  • @armayauyusuf2271
    @armayauyusuf2271 3 ปีที่แล้ว

    Hmm kaji wata sabuwa kuma azamfara

  • @salisukamilusalisu9161
    @salisukamilusalisu9161 3 ปีที่แล้ว

    Meyasa akewa alumarmu hk Allah ya Isarmu

  • @saniatiku5666
    @saniatiku5666 2 ปีที่แล้ว

    Ba gaskiya b bane ba

  • @isahyahaya8312
    @isahyahaya8312 3 ปีที่แล้ว +1

    BBC munajin dadin shiriku

  • @kabiruk.b6636
    @kabiruk.b6636 2 ปีที่แล้ว

    Wlh wannan maganar ba gaskiya bane wlh

  • @YahuzaAdamu-wm3yy
    @YahuzaAdamu-wm3yy ปีที่แล้ว

    Sakamako zabe zamfara

  • @dalhatumuhammad2420
    @dalhatumuhammad2420 3 ปีที่แล้ว +1

    Uhmmmm Allah yajikan SHEHI badan ya mutuba ai zancen rashin uzuri ga Abubuwa babu wanda akayiwa hakan irin A’A YARI kawai dai mutum yayi kokarin kamanta adalci

  • @mubarakbakes8868
    @mubarakbakes8868 3 ปีที่แล้ว

    SLM inamakowa da kowa fatan alahiri

  • @monsurksa3819
    @monsurksa3819 3 ปีที่แล้ว +1

    Wannan gaskiya ne kanasan asamu cigaba acikin mulkin ka Allah ya temakeka ka nunawa Dunia cewa kaiba irin ganduje da masari bane

  • @kabiruabdullahi761
    @kabiruabdullahi761 2 ปีที่แล้ว

    Anmaharyan,akauyen,mubama,kwanaa,achiki

  • @sanusiayusufbk2220
    @sanusiayusufbk2220 3 ปีที่แล้ว

    Komai ba kayiwa zamfara sai dai batata kakarayi wlh yan zuhaka anyisati 4 ana muna sata

  • @mukhtarali9456
    @mukhtarali9456 3 ปีที่แล้ว +1

    yznxu Zuwa yaushe za Ayi tira da governor kano state muma Muna da tambayoyi Zuwa ga governor kano

  • @yusufbnabubakardingyadi8607
    @yusufbnabubakardingyadi8607 3 ปีที่แล้ว

    Hakan ya dace sosai

  • @abubakarmamuda4453
    @abubakarmamuda4453 3 ปีที่แล้ว

    Karyar banza

  • @isiyaadamu481
    @isiyaadamu481 3 ปีที่แล้ว

    Sannan muna bukatar ziyarar ka akowace local government saboda wannan yanada matukar muhimmamci agaremu magoya bayanka mun gode