Ko SALAFIYYA za su kafirta ibn Taimiyya in sunji wannan karatun?

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 5 ก.ย. 2024

ความคิดเห็น • 66

  • @issoumoussa4260
    @issoumoussa4260 2 ปีที่แล้ว

    Masha'Allahu barakALLAHU fiika SHEIKH Abulfathi Sani Attijani

  • @abdullahiisah9055
    @abdullahiisah9055 2 ปีที่แล้ว +1

    . Masha Allah

  • @salisuauwal935
    @salisuauwal935 2 ปีที่แล้ว

    Masha allah

  • @babangidausman233
    @babangidausman233 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah

  • @issoumoussa4260
    @issoumoussa4260 2 ปีที่แล้ว

    Masha'Allahu barakALLAHU fiikum. Shukran katheeran

  • @IdrissaMaiguizo-qd8su
    @IdrissaMaiguizo-qd8su ปีที่แล้ว

    Macha allah ina godiya malamina abuh fahtahi

  • @musaibrahim6093
    @musaibrahim6093 2 ปีที่แล้ว

    Masha Allah abdlf Allah ya Kara ilime son ka wlh

  • @user-bq7it7fb6w
    @user-bq7it7fb6w 2 ปีที่แล้ว +1

    MashaAllah

  • @lesser-ramp0224
    @lesser-ramp0224 2 หลายเดือนก่อน +1

    Allah yasan dalilin dayasa ya bar makka da Madina a hannun sunnih,danda a hannun irinku take,da kabarin Annabi ya zama gurin bauta ,zaku mantar da mutane ka’aba ,ku dinnan bawasu bah 🫵🏼🫵🏼🫵🏼

  • @illayakubu1743
    @illayakubu1743 2 ปีที่แล้ว

    Mach allah

  • @salahakabir7540
    @salahakabir7540 2 ปีที่แล้ว

    Allah ya saka da alhairi

  • @zakarizakari1741
    @zakarizakari1741 2 ปีที่แล้ว +2

    Alahamdulillaah 🙏❤👍shek

  • @abdullahisuleiman2795
    @abdullahisuleiman2795 2 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya Abulfatahi Allah Ya saka maka da ALKHAIRI

  • @AlhassanYussif-f6d
    @AlhassanYussif-f6d 11 วันที่ผ่านมา

    Allah ya saka

  • @inaalfaharidasayyadafadima1981
    @inaalfaharidasayyadafadima1981 2 ปีที่แล้ว

    Allah yaqara kusanci sheikh abulfathi sani attijany Albarkar annabi s a w.

  • @attahiruahmed9206
    @attahiruahmed9206 2 ปีที่แล้ว +1

    Kajitsoran Allah karbabarikiyayyar wandayafika. Takaika ahalaka shawarace

  • @omarmaigarimalamboubacar718
    @omarmaigarimalamboubacar718 2 ปีที่แล้ว +1

    Macha allah

  • @auwalsanitakalafia2972
    @auwalsanitakalafia2972 2 ปีที่แล้ว

    Allah besda ilmu Allah besda risku

  • @laminoulaminou93
    @laminoulaminou93 2 ปีที่แล้ว

    Macha Allah 🤲🇳🇪

  • @mahammanhashimu1646
    @mahammanhashimu1646 2 ปีที่แล้ว

    Asslm barka da aiki Allah saka da'alkairi

  • @saninoma4875
    @saninoma4875 ปีที่แล้ว

    Assalamou aleikoun warahmatullah wabarkatuhu ni inabitkarattun hadissi daphikihu nayikoina biyu bangakarattunba

  • @addikoroo8561
    @addikoroo8561 2 ปีที่แล้ว

    Alhamdulillaah 🙏

  • @kabiruibrahim5454
    @kabiruibrahim5454 2 ปีที่แล้ว

    Masha allah tata kasu abdulfatahi sani saboda iyan tasha ne su da mlm su

  • @adamuusman6594
    @adamuusman6594 2 ปีที่แล้ว

    Muna godiya malam

  • @sumailabello5596
    @sumailabello5596 2 ปีที่แล้ว

    Allah bless you sheick zamani

  • @mohamadoukabirou4381
    @mohamadoukabirou4381 2 ปีที่แล้ว +1

    Wato na fahimci cewa sarki Zaki, kay munafiki né ? Kuma kana jin tzoron Yan dariqar tijjaniya saboda kar su kashe Ka ? Shiyassa bakayi ma wannan mulhidin yaro, dan bidi'ah dan haqiqah, abulfassadi raddi, kuma baka Hana shi zagi da cin mutuncin malaman sunnah kamar ml Ahmad Mahmud Ahmad maiduguri, kun hadu kunci mutuncin sa ?? Saboda Haka mlm sunnah Sun bar zuwa shaffin Ka ! An barka da wadannan Yara Yan bidi'ah ???

    • @bachirrabiou2106
      @bachirrabiou2106 2 ปีที่แล้ว

      allah Ubangiji yatsare mumu harshinanmu da zagin bayin allah allah Ubangiji yaanuna mumu gaskiya kuma allah bamu ikon binta

    • @adamuusman6594
      @adamuusman6594 2 ปีที่แล้ว

      Shi dan izala hassada suke yiwa shafin sarki zaki

    • @adamuusman6594
      @adamuusman6594 2 ปีที่แล้ว

      Sarki zaki Allah ya karamaka cigaba 'yan izala hassada zata ka shesu sbd 'kiyayyar cigaba

    • @bachirrabiou2106
      @bachirrabiou2106 2 ปีที่แล้ว

      @@adamuusman6594 gaskiyane wanan mutumina sedai sumutu insha'allah shafin sarki zaki kuwa yanzu yafara aiki insha'allah

  • @tukurbalarabe5879
    @tukurbalarabe5879 2 ปีที่แล้ว

    Kay! Wannan dan kame-kamen bai amsawa mai tambaya tambayarsa ba, bai fadi matsayin irin adu'ar da suke yi ba!!! Ta a fadawa mutane da suyi kaza kafa goma(10) ko uku-uku(3)!!! Amma, yazo yana tambayar maitambaya akan wacce irin adu'a wahabiyawa suke yi, ya gudu baifadi matsayin irin tsarin da suke bi wajen yin adu'oin su.

  • @adamousalissounomao7517
    @adamousalissounomao7517 2 ปีที่แล้ว

    Hukuncin duniya daban hukuncin lahira daba kaka ne haka..

  • @salehusman4633
    @salehusman4633 2 ปีที่แล้ว

    salehusman

  • @tukurbalarabe5879
    @tukurbalarabe5879 2 ปีที่แล้ว

    Kai!!! Sarki zaki, idan Gaskiya ne ya sake karanto Hadith mana!!!

  • @prince1suleiman725
    @prince1suleiman725 2 ปีที่แล้ว

    They are all victims of Banu Ummaiyah, it was there designed, and many have fallen victims.

  • @muhammadsani5239
    @muhammadsani5239 2 ปีที่แล้ว

    Mahaukata biyu Kenan....
    Sarki zakin Mahaukata &
    Abulfasadi mahaukaci.

    • @bachirrabiou2106
      @bachirrabiou2106 2 ปีที่แล้ว

      kasan kai miye matsalarka zage zage wallahi hakan kuma ko daya wllh baidaceba ga dan musulmi ya yawaita zagi musamman ace malumai mutum yake zagi gaskiya hakan baidceba dan allah kaji tsoron allah kadena kasani duk abinda karubuta zaka tashi a gaban Ubangijinka kayi bayani kuma wallahi ko kafiri kake zagi kasanda sai allah ya fiyda masa hankinsa ko barantana musulmi meyin sallah wanda keda kalmar shahada abakinsa dakuma zuciyarsa to wallahi har'idan kaje gaban Ubangiji da haka zaka fuskanci hukuncin Ubangiji sabinda allah baya yafe laifin wani akan wani dan haka dan allah kadaure ka gyara kalamanka shawarace nabaka idan kuma harbatayi makaba to babu dole allah yasa mudace 🤲 🤲 🤲

    • @muhammadsani5239
      @muhammadsani5239 2 ปีที่แล้ว

      @@bachirrabiou2106 Wannan bayanin naka Abulfasadi marar tarbiyya mahaukaci yafi dacewa dashi.... Kafin ka gayawa wani. Wane Irin zagi ne da cin mutuncin mutane kazafi ba'a da munanan kalamai Abulfasadi baya gayawa Manyan malamai Masu daraja Wadanda sun haifeshi wasuma sunyi jika da shi.... Gabadaya Maluman Sunnah ba Wanda yaron Nan mara tarbiyya yaragawa.... Shi bawani Ilimi ne dashi ba sai kuri da Cika Baki.
      So. Shi yakamata kafara gaya masa kodayake mu bamu daukeshi you mai hankali ba shiyasa kaga bawanda yake kulashi.

    • @adamuusman6594
      @adamuusman6594 2 ปีที่แล้ว

      Dan izala mai a'kidar boko Babu abinda ke ranku sai hassada

    • @adamuusman6594
      @adamuusman6594 2 ปีที่แล้ว

      Da uwarka da ubanka hauka biyu

    • @muhammadsani5239
      @muhammadsani5239 2 ปีที่แล้ว

      @@adamuusman6594 narasa abinda zan yiwa hassada sai wadannan gur6atattun mutanen.... zage-zage kam ai gadarsa kukayi wajen malamanku

  • @tukurbalarabe5879
    @tukurbalarabe5879 2 ปีที่แล้ว

    Mene ne ban-ban cin wanda zai fadi ya ce, ''' Jesus'" da wanda yace " ya sidi abdulkadir" !!!

    • @adamuusman6594
      @adamuusman6594 2 ปีที่แล้ว

      Kai menene a wajanka

    • @tukurbalarabe5879
      @tukurbalarabe5879 2 ปีที่แล้ว

      @@adamuusman6594 Duka ba daya!!! Na wa: Innah lillahi wa.....................un!!!

  • @khalidahmad2235
    @khalidahmad2235 2 ปีที่แล้ว

    To ya labarin 50k kokahaku ne dandagaji

  • @ahmadbello3235
    @ahmadbello3235 2 ปีที่แล้ว

    Shege mushiriki kariya kakeyi Dan iska mayaudari Wallahi kowa ka kira in kafada wata damuwa kayi shirka koda kuwa Annabi ne SAW.

    • @alaminmalami3361
      @alaminmalami3361 2 ปีที่แล้ว +1

      Dan uwa, ayi hakuri a dena zagi. Littattafai ya karanta akan Shehul Islam.

    • @babangidausman233
      @babangidausman233 2 ปีที่แล้ว

      Allah sarki duniya kenan zakutsaya gaban Allah ayimuku hisabi yakaranta ittafi kekuma kana zaginsa da ra,ayi ko
      Allah yabamu ikwan daukar gaskiya ko gabakinwa tafitu

    • @bachirrabiou2106
      @bachirrabiou2106 2 ปีที่แล้ว

      @@babangidausman233 dan uwa allah Ubangiji yayi maka albarka allah saka maka da mafificin alkairi wallahi kai adaline kuma naji dadin kalamanka dari bisa dari allah bamu ikonbin gaskiya komai dacinta shikuma wannan meyin zagin me fadin cewa abulfhatahi mushiriki wllh wllh wllh kajidai rantsuwa unku nayiko wllh wllh wllh sai allah yatashesu rana gobe kiyoma yayi musu hukunci akan hakan wllh wllh wllh allah baya yafe laifin wani akan wani fatana kuma shine allah yasa yagane yadena kuma

    • @babangidausman233
      @babangidausman233 2 ปีที่แล้ว

      @@bachirrabiou2106Ameen ya Allah
      Malan Bashir Allah yashiyemu baki dayanmu yabamu ikwan daukar gaskiya ko gabakinwa tafito

    • @babangidausman233
      @babangidausman233 2 ปีที่แล้ว

      @@bachirrabiou2106 nagode sosai malan Bashir Allah yasaka da alkairi

  • @tukurbalarabe5879
    @tukurbalarabe5879 2 ปีที่แล้ว

    Kai!!! Mal. Ibrahim wannan magana taka Gaskiya ce!!! Koma mene ne, mal. Abdulfahi yace Dan izala basa yiwa mamatansu adu'a idan sun kaishi. Kuma, mal. Ibrahim ya fadawa Abdulfahi kuma ya yarda, saboda haka, mene ne matsinyin mal.? Mal. Ya fada Tabumar Kunya!!!

  • @bilyahashimu5942
    @bilyahashimu5942 2 ปีที่แล้ว

    Jahilin

  • @adamuyauadamuyau9540
    @adamuyauadamuyau9540 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah

  • @a.k.arafiwufromghana2358
    @a.k.arafiwufromghana2358 2 ปีที่แล้ว +1

    Masha Allah