yanzu yanzu an saki hotunan tona asirin M. murtala sokoto, miliyan 2 aka bashi dan yayi batanci.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 5 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 172

  • @zayyanusokototv9390
    @zayyanusokototv9390 2 ปีที่แล้ว +10

    Subahanallah ya Allah
    Gaskiyar magana banji dadin wannan rabuwar kannasuba
    Allah yahada kawunansu

  • @tahiremoussa7789
    @tahiremoussa7789 2 ปีที่แล้ว +4

    Allah yasa su sa santa 'kuma suna bide wata kafa suna fadar abinda ba Shiba' dan haka wanan abon 'ba magr addini bace' allah y daukaka adiini musulci amen '

  • @balkisumuhdijayisaudiya1390
    @balkisumuhdijayisaudiya1390 2 ปีที่แล้ว +3

    Subhanilillah wannan Abu bagirman kubane malaman addini d rigima d tuzarta juuna aiwannan abun kunyane Allah yashiryeku

  • @ummaaliyu9254
    @ummaaliyu9254 2 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya bamuji dadin wannan rikici ba Allah daidaita tsakaninsu

  • @akahuhshs9849
    @akahuhshs9849 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah subbahanahuwataala ya daidaitaku Allah yakaida shedan tsakaninku

  • @harunabose1242
    @harunabose1242 2 ปีที่แล้ว +2

    Subhanallahi!! Gsky mallam murtala ya bayar dani, yanzu duk da fadin gskyarsannan? Gsky dama Ni banji dadin yadda mallam murtala yake ta kaushin kalamai ga mallam Bello yabo ba. Allah shi kyauta.

  • @rukayyayusuf4077
    @rukayyayusuf4077 2 ปีที่แล้ว +1

    Wannan transaction din ai murtala asada shine yatura kudin bawai shine aka turawaba duk wadda yanutsu zaifahimci abinda nake nufi.koma dai yayane agaskiya wannan abinda su malamai suke wannan abin baidaceba munajin takaici bakadanba harkai kanka Abu Aisha baikamata kayi siding wani bangareba duka sulhu ake nema bawai qara Abinba yawan yadawa shikesa abin yaqara taazzara Allah yasa mudace

  • @abdulladifahmad873
    @abdulladifahmad873 5 หลายเดือนก่อน

    Masha allah ustaz,murtala bello kagyara halinka

  • @zainababdulkadir3953
    @zainababdulkadir3953 2 ปีที่แล้ว +2

    to Allah ya sasanta amma ba muji dadiba wllh ace kamar sheikh bello yabo ana fada masa irin wannan kalaman baiyi gaskiya Allah muke roko daya yayyafawa abun ruwan sanyi

  • @fatimafa1465
    @fatimafa1465 2 ปีที่แล้ว +4

    gaskiya ne haka ne Allah yasa mudace Allah yashiryasu ya kuma shiryamana zuciyuyinmu ameen ya hayyu ya qayyu mu wacthing from saudia arabia

  • @hindeniger
    @hindeniger 2 ปีที่แล้ว +1

    Subhanallah gaskiya mudai bama jin dadin abinda yake faruwa tsakanin malanmai abin kunya ne wlh

  • @حليمهالهوساوي-ر4ه
    @حليمهالهوساوي-ر4ه 2 ปีที่แล้ว +2

    Malam murtala Bello be kyautaba gsky ni kaina wlh banji dadin abinda yayiwa mlm Bello yaboba

  • @aliabubakaralidamalibaba970
    @aliabubakaralidamalibaba970 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya shirya tsakanin malaman mu na sunnah dama sauran malamai

  • @zakariyasoba699
    @zakariyasoba699 2 ปีที่แล้ว +3

    Dan Allah miye hakan tsakaninku yin hakan baikamataba

  • @bellodikko9532
    @bellodikko9532 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya sakawa Malam Murtala Assada da alheri

  • @ibrahimsale1844
    @ibrahimsale1844 2 ปีที่แล้ว +3

    Allah yasa mudace Amin

  • @rufaibumar761
    @rufaibumar761 2 ปีที่แล้ว +1

    Kai minafukin ALLAH
    halan mutum nawa Bello yabo yabbata.
    ALLAH ya biyaka asada

  • @maajaenengineering
    @maajaenengineering 2 ปีที่แล้ว +4

    Gaskia wannan wallahi abin kunyane, Allah kasa mudace

  • @Amadounouhnou
    @Amadounouhnou 2 ปีที่แล้ว +2

    جزاكم الله خير

  • @mohamedsaminou5350
    @mohamedsaminou5350 2 ปีที่แล้ว +1

    subhanilillah allah ya tsaremu da wannan lokacin da muke cikishi à Gaskiya abin baiyi dadiba in har za'asamu Wannan à tsakani malummai ya sauran al'uma zasu kasance allah ya karemu da kariyashi

  • @حفصهحفصه-ذ4ي
    @حفصهحفصه-ذ4ي 2 ปีที่แล้ว +7

    انا لله وانا اليه راجعون اللهم اصلح بين اخواننا المسلمين

  • @امشكرىامشكرى-ظ2ض
    @امشكرىامشكرى-ظ2ض 2 ปีที่แล้ว

    Gaskiya babu Dadi Murtala baikyutaba

  • @almustaphahamisu3444
    @almustaphahamisu3444 2 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiyar magana malam murtala bashi da kunya ko da acce bello yabo ya mareshi yakama ta ya kwantar da Kansa abinda addinin musulunci ya koya mana kenan bin nagaba Amma ba yafito media yacce bello yabo makryacine Bai kamata ba

  • @nasiha-islamtv5851
    @nasiha-islamtv5851 2 ปีที่แล้ว +2

    Muna rokon Allah subahanahu da yastare mana malumman mu ya kuma gaira zukatan mu

  • @balkisusewell6892
    @balkisusewell6892 2 ปีที่แล้ว +3

    Don Allah kowa yayi hakuri Islam is love please please forgive each other Allah will not be happy with you if all of you continue to behave this way think of nar think of Jannah please think of making Allah happy Dawa muke so as a Muslim we don’t need this Allah is watching you all 🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿🙏🏿❤️❤️❤️

  • @_-Fatima
    @_-Fatima 2 ปีที่แล้ว +1

    Don girman Alllah malumanmu kudaina irin wadannan abubuwan. Don Alllah duk wani Malami da yasan zai iya sulhuntasu sabo da Alllah toh a daure ashiga cikin lamarinnan don a sulhuntasu abasu hakuri a yi sasanci atsakaninsu .Alllah ya kwauta Allah ya samyaya zuciyansu.

    • @abdusalamumuazou1948
      @abdusalamumuazou1948 2 ปีที่แล้ว

      Dan Allah Malumanmu Ku chuouagabanumune ku bamajin kuna rikici tsakanin Ku

    • @abdusalamumuazou1948
      @abdusalamumuazou1948 2 ปีที่แล้ว

      Kinkuna mu mabiyan yazamiyi Allah ya chiryemu

  • @sanibalado2893
    @sanibalado2893 2 ปีที่แล้ว +1

    Alal hakina wannan babbar masiface ta kunno mana mu Ahlussunnah. Allah ya kyauta. Allah ya nisantar da shaidan daga garesu.

  • @sanitanimu6926
    @sanitanimu6926 2 ปีที่แล้ว +3

    wlh bama jin dadin rigimar malamai dan Allah kuyi hkr Allah yakara hada kan musulmi

  • @tajuddenyusuf2407
    @tajuddenyusuf2407 2 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya malan man Sokoto kun bani kunya kuduba abinda yafaru baya mana

  • @qskabirumusatahir8606
    @qskabirumusatahir8606 2 ปีที่แล้ว

    Ni gaskiya Tallata wadan nan Malamai masamman na Sokoto ma gaskiya bai dace ba. Saboda, me makon kolar da addini sun koma cin mutunci mutane a cikin Masallatai da sunan aikin musulunci ko Karen musuluncin.
    Ya kamata ne duk Malamin da banzai iya tsayawa a martabar da Allah yayi masa a matsayin Malami ba, kuma ya dai na Karya, tunzura mutane a inda bai dace ba, yanon Wanda bai dace ba da daukar sauran wasu siffofi da bana kamala ba, wadan da da'a zaton su wurin Malamin addini, to Dan Allah ya hakura ya dai na hawa Munbarin addini. Yin akasin haka ya na zubar ma da Musulmi Kimar su da ta addinin su. Bissalaam.

  • @fatimaabdulmalikabubakarma6251
    @fatimaabdulmalikabubakarma6251 2 ปีที่แล้ว +1

    Innalillahi wainna ilaihi rajiun,!!! Allah ya kyauta Allah swt ya yayyafa ruwan sanyi cikin wanna barakar da rigimar da ta taso sakaninsu waiyi nan malamai Allah ya kare mutuncinsu ya daidaitasu Amin.

  • @muhammmadabdallah3422
    @muhammmadabdallah3422 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya dai daita tsakaninku

  • @tkhassan2010
    @tkhassan2010 2 ปีที่แล้ว

    AbuAisha wato Ka dauki mastayi kenan .
    Wallahi yin Haka bai daceba kyautuwa yayi ka zama mai sasantawa ba mai goyon bayan Wani bangare ba

  • @makharajausman2196
    @makharajausman2196 2 ปีที่แล้ว +1

    Subhanallah Allah yakaremu na mlm bello yabo

  • @ssouana4385
    @ssouana4385 2 ปีที่แล้ว +1

    MALAM MANMU GASKIYA YAKAMATA KUJI TSORON ALLAH.
    WLY YANZU ALʼUMMAR MUSLIMI SUNNA BUKATAR DAʼAWA BA RABUWARKANUBA

  • @ahalihausatv4881
    @ahalihausatv4881 2 ปีที่แล้ว +1

    Kun yan izalah akan kudi babu qaryar da bazaku iya yinta ba allah ya shirya ku masu chi da addini kawai

  • @nourousalif4697
    @nourousalif4697 2 ปีที่แล้ว +1

    Inallilahi waina illayhi raju ona

  • @ShamsuDeenAguie
    @ShamsuDeenAguie 2 ปีที่แล้ว +3

    Gaskiya Kai Ma Kaji Tsoran Allah Mai Wannan Channel Tv 📺

  • @abdulkadirkabir
    @abdulkadirkabir 2 ปีที่แล้ว +1

    Malam kaida kake gabatar dashirin nan Allah ya karama lfy

  • @sanoussisanioume6976
    @sanoussisanioume6976 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya chiryeku

  • @sadikmaccido4389
    @sadikmaccido4389 2 ปีที่แล้ว +1

    Dan Allah malam kuyi hakuri kusssanta tsakanin ku.

  • @ibrahimabdusamamorey9665
    @ibrahimabdusamamorey9665 2 ปีที่แล้ว

    Gaskiya banji dadin wannan ba wata kullaliya ce ƴan siyasar Nijeriya ke bukata su hada malamai sabani da talakka wa su daina sauraren malamai

  • @lislamtv9461
    @lislamtv9461 2 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya abin babu dadi , rikicin malamai Allah ya daidaita tsakanin ku?

  • @muhdmaryam8740
    @muhdmaryam8740 2 ปีที่แล้ว +3

    Yanxu shikenan a duniya fasiqaine asirinsu ke rufuwa sune kawai ke iya rufe sirrinsu

  • @AgalimoussaAgaliAhmed
    @AgalimoussaAgaliAhmed 5 หลายเดือนก่อน

    As Salam alaikoum,!subhanaLLAHI.Kai wannane abin mamaki ne,a ce masu ilimi kamarku,Suna aikin jahillai?ALLAH ya chirvad da kou (Amine).

  • @maryamabubakar4375
    @maryamabubakar4375 2 ปีที่แล้ว +1

    gaskiya baku kyautawa kankuba wannan tonon asirin junane. kai Allah ya qara shiryamu.

  • @mrtelecom1156
    @mrtelecom1156 2 ปีที่แล้ว +2

    Innalillahi wainnah alaihi rajuun lahaulah walaquwah innabillah don Allah kuyi hakuri ku daina shaidan ne mu gaskiya bamajin dadin haka

  • @maryamabubakar5125
    @maryamabubakar5125 2 ปีที่แล้ว +3

    Inna lillahi Wa inna ilaihir raji un Allah ya kyauta yahayyu yaqayyum

  • @alhassanzayyanu5712
    @alhassanzayyanu5712 2 ปีที่แล้ว +2

    Shi bello yabo waye bai zaga ba? Kasan irin sunayen dayayi ma wasu manyan malammai irinsu Professor Mansur??

  • @sailubaalhasan1911
    @sailubaalhasan1911 2 ปีที่แล้ว +2

    Gaskiya abin beyi dadiba ya kamata su sulhunta tsakanin su kwatakwata haka bedace ba afito social media ana tone tone suna matsayin malamai ba jahilai ba .

  • @zeelahabdulhameed8332
    @zeelahabdulhameed8332 2 ปีที่แล้ว +3

    Kalaman dayayi batarbiya inatareda shek bello yabo

    • @aliyuadam9849
      @aliyuadam9849 2 ปีที่แล้ว

      saboda me suma kumusu adalci

    • @aliyuadam9849
      @aliyuadam9849 2 ปีที่แล้ว

      Allah ya gafartama sheikh Albani zaria kaji fa yace rigimar subata addini bace.

  • @muhammadsani2784
    @muhammadsani2784 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah kayafemana lefukammu

  • @ahmadtijjanimuhammad2949
    @ahmadtijjanimuhammad2949 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya keuta

  • @AbdusalamuSani-pc4ol
    @AbdusalamuSani-pc4ol 2 หลายเดือนก่อน +1

    Allah yakara matasyata

  • @alibouziane6924
    @alibouziane6924 2 ปีที่แล้ว +1

    Wanann karamin. Alamarine ga inizalh daka abinda. Baayimusba don allah ba to wallahi bayakarko danhaka izal kubi Allah da manzonsa s a w kutsira duniya dalahira

  • @madabotv01
    @madabotv01 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya sauwaka

  • @aliyuaminu308
    @aliyuaminu308 2 ปีที่แล้ว +1

    Kudai akeji KULLUM sai rigimar kudi, kuma idan an ce izalaah qungiyar Neman kudi ce da sunan ADDINI! Sai kuna ke QARYATA! AYI MU GANI

  • @aminusirleh2321
    @aminusirleh2321 2 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya ko mai bello yabo yayi koda kuskure ne sabila da girman mlm bello yabo matsayin shi na mlm babba a jahar sokkoto da . Nigeria ma gaba daya mlm musa lukuwa ya. Kamata ache Kaine daka jama, mutala sada kune mlm bello yabo kuma yaja kun,nen mlm Mubarak a sasan maganar nan muna kira da mlm idiris bauchi dan allah kashiga maga nar nan sabila da a kawo karshen wan,nan al,amarin da sauran malamai manya

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 ปีที่แล้ว

      gaskiyane malam aminu

    • @kalyboi5750
      @kalyboi5750 2 ปีที่แล้ว

      Shi da yk zagin buhari ba babba bane shi?

  • @nuhuadam9980
    @nuhuadam9980 2 ปีที่แล้ว +1

    Idai haka ne murtala bai kyauta ba

  • @umaryawule4407
    @umaryawule4407 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya kori shadan sakanisu baƙi daya

  • @hajaratuhamidu3539
    @hajaratuhamidu3539 8 หลายเดือนก่อน

    Innalillahi wainnailaihim rajuunna subuhanallahi,don Alllah malanmanmu ku hada kanku,kugwadawa iyalinku hadin kankaku domin addinin musulci ba don wani siyasaba 24:14

  • @danbabanaannabi366
    @danbabanaannabi366 ปีที่แล้ว

    Andaiji kunya wai masu yima mutane za'azi ne ga mutane sune suke zage zage munsan malamai wanda suka amsa sunan su na malamai irin su Sheikh Ahmed Yusuf gurtum su ABDALLAH gadan ƙaya

  • @mohamedmouhtari696
    @mohamedmouhtari696 2 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya shiryemu 😥

  • @salahasalisu8302
    @salahasalisu8302 2 ปีที่แล้ว

    Gaskiyane

  • @omargaladima1086
    @omargaladima1086 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah Ya kyauta

  • @ibrahimmusakabir3078
    @ibrahimmusakabir3078 2 ปีที่แล้ว +1

    Mallam Abubakar Malami ma Dalibin Musa Lukuwa ne, abokina ne, tare mukayi gwagwarmaya a shekaru ashirin da suka wuce.

  • @Ummusakeenah
    @Ummusakeenah 2 ปีที่แล้ว

    Toh Shima sheikh bello yabo ba wanda ya kaishi rashin kaushin magana

  • @أمينالشريف-ظ6ر
    @أمينالشريف-ظ6ر 2 ปีที่แล้ว +3

    اللهم صلِّ وسلم وبارك على سيدنا محمد وعلى آله الطيبين الطاهرين وصحبه اجمعين يارب العالمين

  • @HassanMoyi
    @HassanMoyi 4 หลายเดือนก่อน

    Allah wadaran naka ya lalace.

  • @yahyaomarsafyu
    @yahyaomarsafyu ปีที่แล้ว

    A Gaskiya yan Nigeria bakuda hadin kai saboda kuna cin kanku tako ina

  • @alkasimaminu5148
    @alkasimaminu5148 2 ปีที่แล้ว +1

    Assalamu Alaikum,
    Mallam Muji tsoron Allah a nemi zaman lafia da hadin Kai, ba a zuzuta fitina ba, wannan Caption din naka ya nuna ka dauki bangare maimakon ace mafita ka kawo, wannan baya zama Alkhairi, kalaman da yayi ma Mallam Bello yabo basuyi dadi ba Amma idan suna da laifi naka zai iya fin nasu domin idan har sun bijiro da fitina to kaika yayata ta.
    Wallahu Ta'ala Aalam.

    • @rabiulecturer4051
      @rabiulecturer4051 2 ปีที่แล้ว

      malam rabu dasu Muna fikan banxa

    • @abufatima1288
      @abufatima1288 2 ปีที่แล้ว

      Alkasim you are right, Abu A'isha is obviously with anyone that will support Atiku Abubakar. May Allah guide us all. Baka tabajin malaman chochi sun fito suna gayawa duniya matsalar da take tsakanin su, kuma kowa ya sani suna samun manyan sabani. Sheikh Muhammad Nasr Albani yache in katashi duba abu to se kakawar da son rai "La ma'a Zaid wala ala Amr, wa innama ma'al haq haythu ma kana .."

  • @salisuabdullahi1214
    @salisuabdullahi1214 2 ปีที่แล้ว +1

    Kai sadda yakeyima mutane Shari miyasa bakai maganaba ALLAH yakara tonama munafikak asiri

  • @fatigarbahassane1333
    @fatigarbahassane1333 ปีที่แล้ว

    dan Allah malanmey ku bary

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 2 ปีที่แล้ว +1

    nasha fadama in aikin jarida kake to baka iyaba gaskiya, in kuma maluntace toba usulubin malumai bane wannan.

  • @aishahassan3568
    @aishahassan3568 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kyauta

  • @sadikmaccido4389
    @sadikmaccido4389 2 ปีที่แล้ว

    Agaskia nayi bakin ciki abinda yafaru tsakanin wadannan malamai Allah shikyauta.

  • @saniabdullahidiggi7974
    @saniabdullahidiggi7974 2 ปีที่แล้ว

    Malam Allah ya .shiryaku Kumba makiya abinda sukaso

  • @othmanbauske298
    @othmanbauske298 2 ปีที่แล้ว

    JazakhAllahu Bii Kheer Abu Aisha.

  • @khalidumar6952
    @khalidumar6952 2 ปีที่แล้ว

    Kudi mai raba kan masu da'awan sunnah

  • @ibnu-taimiyahtv3994
    @ibnu-taimiyahtv3994 2 ปีที่แล้ว

    Ko menene hikimar yaada wanga rikici tsakanin jama'ah? Wallaahu A'lam. Amma fa ba ina challenging din wanda yayi airing din wanga clip din ba.

    • @rukayyayusuf4077
      @rukayyayusuf4077 2 ปีที่แล้ว

      Abin baiyi maana ba ai wallahi yadawar babu maana

  • @chester0079
    @chester0079 2 ปีที่แล้ว +2

    Gaske muketa kara rauni.. Allah gyara

  • @zaztv1423
    @zaztv1423 2 ปีที่แล้ว

    To ya kamata maluman sokoto su yi hankali kada mungwayen yansiyasa su kaisu su baro. Allah ya shirya mana su mu dai baruwan mu da rigimar su domin bata addini bace.

  • @mustaphakabirsharu7678
    @mustaphakabirsharu7678 2 ปีที่แล้ว

    Shegiya izala dama burunki raba kan alummah da kashesu . mubabu abinda zamu Ce sai dai kucasu arna kucasu kucasu ba Mai rabaku

  • @rukayyahmuhammadjibril7601
    @rukayyahmuhammadjibril7601 ปีที่แล้ว

    ya Allah kahadama kan malaman mu 🤲😭

  • @rabiluyusif2453
    @rabiluyusif2453 2 ปีที่แล้ว +2

    Masha allah kana kokari Malam

  • @Alhaji870
    @Alhaji870 19 วันที่ผ่านมา

    Mai yasa ba asaamun irin wannan a sakaanin yan darika?

  • @sanoussisanioume6976
    @sanoussisanioume6976 2 ปีที่แล้ว

    Kunji kumaya Ahlu sunna najaria

  • @abuazzuzfallata2727
    @abuazzuzfallata2727 2 ปีที่แล้ว

    Ni wllh ina matiqar qaunar malaman sunnah amma maganar gaskiya maganganun da bello yabo yayi akan bahari sunyi tsauri sosai maganar gaskiya kenan..........

  • @voiceofmuslims174
    @voiceofmuslims174 2 ปีที่แล้ว +1

    Shi bello yabo mutum nawa yazaga

  • @kabiruibrahim5454
    @kabiruibrahim5454 2 ปีที่แล้ว +1

    Allah ya kyauta mayun kude

  • @faridaalimadinah1689
    @faridaalimadinah1689 2 ปีที่แล้ว +1

    Toh Allah ya kyauta

  • @hussainamusa7148
    @hussainamusa7148 2 ปีที่แล้ว

    Gaskya hakan baidaceba,haba daame zamuji,da abindake faruwa akasar ko dafadan malamai

  • @bashirnababa6275
    @bashirnababa6275 2 ปีที่แล้ว

    Kai mallam ka dau layi gaskiyar lamari bello yabo yana cin mutumcin mutane a fili musamman shuwagabanin ku na sokoto.

  • @AliAbubakar-s9f
    @AliAbubakar-s9f 9 หลายเดือนก่อน

    Bai kamata a masayan Ku

  • @tijjaniibrahim9913
    @tijjaniibrahim9913 2 ปีที่แล้ว

    kai

  • @kabiruibrahim5454
    @kabiruibrahim5454 5 หลายเดือนก่อน

    Wawaye mayun kudi

  • @abdulrashedaliyu8060
    @abdulrashedaliyu8060 2 ปีที่แล้ว

    Gaskiyane malam

  • @muhammedsunusiyusuf4340
    @muhammedsunusiyusuf4340 2 ปีที่แล้ว

    Shiya koya masu salon baki

  • @barristerkamalbuhari2913
    @barristerkamalbuhari2913 2 ปีที่แล้ว

    Kama tadanu tudanu, wanda ya tausasa halshe za a tausasa masa

  • @nawasmuhammed4887
    @nawasmuhammed4887 2 ปีที่แล้ว +1

    Wannan baiyyi kyauba