Allah sarki gaskiyane kifada nacewa uwa uwace kinga sanda asace uwar wasu ai godiya yayi kingako yanzu dan ansace uwarsa dole mutane suji dadi tunda dai haryajidadi wancan lokacin yanzu saiyaji abunda wasu sukaji . to amma allah sarki tundadai kuma munasaran muminace to allah ubangiji yayimata sakayya yasa aljanna tazama fansarta yasa kada susakota allah yasa suturata alljanna saboda kinsa ita aljanna sai an mutu ake shiga kinga tana alljanna shikuma yanadaukan darasi aduniya wataqil shima yarabauta sakamakon haka . amma nidai bana fatan asakota allah yasakamata da aljanna yasa mutuwa hutune ameeen thumma ameeeeeen...
Tofa Aisha humaira takoma wa'azi yau 😂😂😂 Me gidan ki ne fa yace muna godiya zaman lafiya ya samu a arewa kokin manta ne? Kisani babu wani muslmi da zaiji masifa ta afkama wani dan'uwansa musulmi kuma yai farin ciki Ameen ya hayyu ya qayyum 🤲 Daga karshe de kinyi magana me kyau allah ubangiji ya bayyana ta cikin koshin lafiya
ai ba haka kuka rubuta akan Video ba RARARA ALLAH YA KIYAYE GABA ALLAH Y ƘARA TSARE MU DUK. Ku kuma masu wannan tashar ALLAH YA TSINE MUKU. kuringa faɗin gaskiya
Dafatan ALLAH yakare mutuncin ta.
Allah ya tsare rayuwar maman mu Allah ya bata kariya aduk inda take rara da humaira kuyi Hakuri Allah na jaraba bawa aduk sanda yaso
Allah yakiyaye gaba
In sha Allah, Allah zai kareta😭
Allah sarki gaskiyane kifada nacewa uwa uwace kinga sanda asace uwar wasu ai godiya yayi kingako yanzu dan ansace uwarsa dole mutane suji dadi tunda dai haryajidadi wancan lokacin yanzu saiyaji abunda wasu sukaji .
to amma allah sarki tundadai kuma munasaran muminace to allah ubangiji yayimata sakayya yasa aljanna tazama fansarta yasa kada susakota allah yasa suturata alljanna saboda kinsa ita aljanna sai an mutu ake shiga kinga tana alljanna shikuma yanadaukan darasi aduniya wataqil shima yarabauta sakamakon haka . amma nidai bana fatan asakota allah yasakamata da aljanna yasa mutuwa hutune ameeen thumma ameeeeeen...
allah yabaku saa
Allah yatsare
Allah ya futer da maman rara.lfy.Allahuma Amina yahayu yaqayum..
Karya.tacharku takeyi
Allha yabayanata
Banji dadi daukar ta da akai bah amman ke har kinsan me mutun cima wai da ana voice da kin bani da ni
Ya rabbi yakaree
Allah ya tsareta yadawo daita lafiya
Amen ya Allah
Gaskiya ne fh Aisha humora uwa uwace Koda ta kazace gaskiya Allah yasa mudace😢
Eeh hakane kinyi magana mai kyau amma kam badan hakan ba ha
Allah kaimata dauki Allah fitar da'ita cikin qoshin lafiya
Okay saeyanxu kikasan haka aemu munjimada sanin haka are
Allah sarki Aisha u said its all. ❤
Mai gidankine yace arewa na godi zaman lafiya yasamu
Tofa Aisha humaira takoma wa'azi yau 😂😂😂
Me gidan ki ne fa yace muna godiya zaman lafiya ya samu a arewa kokin manta ne?
Kisani babu wani muslmi da zaiji masifa ta afkama wani dan'uwansa musulmi kuma yai farin ciki
Ameen ya hayyu ya qayyum 🤲
Daga karshe de kinyi magana me kyau allah ubangiji ya bayyana ta cikin koshin lafiya
ai ba haka kuka rubuta akan Video ba
RARARA ALLAH YA KIYAYE GABA
ALLAH Y ƘARA TSARE MU DUK.
Ku kuma masu wannan tashar
ALLAH YA TSINE MUKU. kuringa faɗin gaskiya
Y
Dan Na ta ne ba mutun ba
Ke Dalla rufema mutane baki
Allah yakarita
Allah ya kiyaye gaba