Tofah, Ya Allah ka karbamana bamu ikon maka biyayya Kamar yarda ka umurchemu kaku karamana son Annabi Muhammadu S. A. W da Iyalan gidansu da ahalinsa baki daya Ameen
Annabin rahama dai ba"ayi masa karya km duk Wanda yayi mgn yace daga annabin rahama take alhanin ba gaskiyya bane tum yajurah saka mako awajan mahalicinmu.... Allah yasa mudace duniyya d lahirah 👏👏👏
Wai ta yaya ake tabbatar da son manzon Allah s.a.w ne? Wannan soyayya tana tabbata ne ta hanyar yin biyayya da aiki da abinda manzon Allah s.a.w yazo dashi kuma yayi umarni da ayi. Kamar 1 qalmar shahada. 2 Salla. 3 Azumin Ramadana 4 Zakka (idan da hali). 5 Hajj, akalla sau daya a rayuwa (shima in da hali). Sai kuma hanyoyin neman karin lada irin su sadaqa, umarni da kyakyawa da hani ga mummuna, da dai ayyuka na alkhairi...... Wannan shine hakikanin son Fiyayyen halittta S.A.W, A masayinka na musulmi, ba ka da wani short cut na shiga aljanna sai kayi aiki. Saboda haka masu kallo da sauraron Wannan video ayi hattara. Lallai sai munyi biyayya da umarnin Allah SWT da Manzon sa s.a.w zamu samu tsira.
Wannan wata sabu war yaudarace? Bahaka ake musulunciba mutun yafadi abu daka badalili bakomai wannan labarin karyane baifaruba kije kiduba litattafen musulunci da akayarda da su ailmance bazaki samu wannan ta tsuniyarba kuma sun ANNABI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM batare da yi mishi biyayyaba Batada amfani dominko ALLAH SUBHANAHU WATAA'LA yana fadi alittafinshi madaukaki فليحذر الذين يخالفون عن امره ان تصيبهم فتنة اويصيبهم عذاب اليم yana fadi kuma وان تطيعوه تهتدوا awata a'yar kuma yanacewa قل ان كنتم تحبون الله فاتبعوني يحببكم الله ه ه
Tabbas wannan haka yake wllh ko shakka babu soyayyar Annabi Sallallahu alaihi Wasallam tafi kowacce ibada girma da daraja a gurin Allah masoyan Annabi Sallallahu alaihi Wasallama ne kaɗai suka gane haka dan haka mu alhamdulillahi Allah ya kara mana soyayyar Annabi Sallallahu alaihi Wasallam
Allah ka somu da son Annabo S.A.W❤❤❤
Tofah, Ya Allah ka karbamana bamu ikon maka biyayya Kamar yarda ka umurchemu kaku karamana son Annabi Muhammadu S. A. W da Iyalan gidansu da ahalinsa baki daya Ameen
((S.A.W))Ameen ya Allah
Hakane,
Amma fah ba son Annabi a baki ba, a aikace ake son Annabi,
Wannan shine,
Allah yasa mudace
Annabin rahama dai ba"ayi masa karya km duk Wanda yayi mgn yace daga annabin rahama take alhanin ba gaskiyya bane tum yajurah saka mako awajan mahalicinmu....
Allah yasa mudace duniyya d lahirah 👏👏👏
S.A.W Nima Ina ta murshi sabida ba abinda ke farantamin Rai irin jin an ambaci Manzon Allah S A.W.
((S.A.W))nima haka wallahi Allah dai ya qara kusanci
Amin s a w ❤❤❤❤
Gaskiya ne Allah ya kara mu na so Annabin Muhammad SAW ❤️❤️❤️❤️
Allah ya shiryemu baki daya amma dan allah adaina fadar abinda Bashi da tushe baki daya
Allahumma ameeen ya hayyu ya qayyum
Allah yakara Mana son habeebeen annabi muhammad s.a.w
Masha Allah🇳🇬🇸🇦🕊💚S.A.W💚💚🕊🕊♥️♥️♥️
صل الله عليه وسلم
Masha allah fatan alkhairi
SAW❤❤❤❤
Innalillahi wa Inna'ilayhi Raji'un. Allah ka tsare mu daga jahilci. Tir da wannan ƙaryar ta ki
(S A W)Allah ka Kara Mana son manzon Allah 🙏🥰
Ameen summa aminé ya Rabbi
صلی اللہ علیہ والہ وسلم
Ameen. Sabida Albarkar Annabi S.A.W
صلى الله عليه وسلم
AMEEN YA RABBI YA ALLAH
S.A.W 🙏🙏
Allah y Kara Mana son Annabi s.a.w
S,,a,,w AMEEN
Gaskiyane malan da malama hafsat shehu Allah yaqaramana so ((shugaba s a
Saw Allah yaqaramana qaunar
Manzon Allah S A W
S a w
S A W
Annabi Muhammadu Sallahu ailaihi wasallam 🫀
Ma sha Allah hafsat
Gaskiya ana Jahilchi Akasata Nigeria kuma har wasu wawaye sun yarda kodashike bamamaki
Sallallahu Alaihi Wasallam
Sallallahu a'laihi wasallam
S. A. W
Alhamdu Lillah ya Allah
Bakuda Hankali ai babu aya ba Hadisi molanka kawai wato shine kuke sheke ayarku da karyan san Annabi zakuyi bayanine
انا لله وانا اليه راجعون سبحان الله عما يشركون
SAW
Saw
Saw ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲
Saw ❤❤❤❤❤🇱🇾🇱🇾🇳🇪🇳🇪🇳🇪🇳🇪
S
A
W
Saw
S.a.w
Masha allah
Allah ka somu da son annabi s a w
Ameen ya Allah 🤲
Ameen ya Allah
❤❤❤❤❤❤❤
Good 🤲🏻🤲🏻☝🏻🇬🇭
S. A. W.
🤲
Macha Allah
Wai ta yaya ake tabbatar da son manzon Allah s.a.w ne?
Wannan soyayya tana tabbata ne ta hanyar yin biyayya da aiki da abinda manzon Allah s.a.w yazo dashi kuma yayi umarni da ayi. Kamar 1 qalmar shahada. 2 Salla. 3 Azumin Ramadana 4 Zakka (idan da hali). 5 Hajj, akalla sau daya a rayuwa (shima in da hali).
Sai kuma hanyoyin neman karin lada irin su sadaqa, umarni da kyakyawa da hani ga mummuna, da dai ayyuka na alkhairi...... Wannan shine hakikanin son Fiyayyen halittta S.A.W, A masayinka na musulmi, ba ka da wani short cut na shiga aljanna sai kayi aiki.
Saboda haka masu kallo da sauraron Wannan video ayi hattara. Lallai sai munyi biyayya da umarnin Allah SWT da Manzon sa s.a.w zamu samu tsira.
Haka maganar take to ai kasan ayau babu inda aka raina Addini iren Nigeria wai wanda Jahiline kuma wai shine zaiyi wa'azi kuma abin ban takaichin wai agayamasu kaso Annabi kawai kobakayi aikibah Aljanna Zaka iren Akidar kirista kenan ai Allah yasamu gane
Allah yayi maka albarka
Maganar ka haka take allah ya sa mudace
wannan gaskiyane wlh
Lallaikam kilama lokacin maganar tata tayi shayeshayene ko wannan ai sabone karara take aikatawa Allah ya shiryemuba kidaya amin
Wallahi kinci mutumcin annabi shegiya jahila tayaya annabi zaibkama hannun wata makaryaciyar banza Yar bidi,a
Madallah.s a w
Wannan wata sabu war yaudarace? Bahaka ake musulunciba mutun yafadi abu daka badalili bakomai wannan labarin karyane baifaruba kije kiduba litattafen musulunci da akayarda da su ailmance bazaki samu wannan ta tsuniyarba kuma sun ANNABI SALLALLAHU ALAIHI WASALLAM batare da yi mishi biyayyaba Batada amfani dominko ALLAH SUBHANAHU WATAA'LA yana fadi alittafinshi madaukaki فليحذر الذين يخالفون عن امره ان تصيبهم فتنة اويصيبهم عذاب اليم yana fadi kuma وان تطيعوه تهتدوا awata a'yar kuma yanacewa قل ان كنتم تحبون الله فاتبعوني يحببكم الله ه
ه
To ai "yan Darikane dukansu kuma akan hakama akagina darikar ai daga mafarki sai tatsuniyoyi sai karai-rayin banza da wofi Allah shi kyauta
Kai wallahi qaryane dariqa tawuce nan
Tabbas wannan haka yake wllh ko shakka babu soyayyar Annabi Sallallahu alaihi Wasallam tafi kowacce ibada girma da daraja a gurin Allah masoyan Annabi Sallallahu alaihi Wasallama ne kaɗai suka gane haka dan haka mu alhamdulillahi Allah ya kara mana soyayyar Annabi Sallallahu alaihi Wasallam
😢😢😢😢😢😢
Kaii jama’a Allah muntuba kayafe mana. A gaskiya kuna bukatan komawa islamiyyah
Wannan Islamiyyarma bazata iya daukarsuba saidai yaki da jahilchi
Wannan Gaskiya ne
SAW ANNABI MUHAMMADU Gaske
Shine gaskiyan magana
Hakane
👍
shegiya wawiya kijekiyi aure yafimiki baguyan bayan karyaba banza kah manki.
Habaa hafsat da fesal arage karya
Yar film kinzaqe dayawa
Gsky bayaninta yayikeo anman azankikoyinda annabin chinemafita
Wannan haka yake domin ko sallan ne inbaka kira sunan Annabi muhammadu sallanka babu to wannan mutumi yayi gaskiya duk Ibadan davason Annabi sunanta banza Kuma duk abunda kayi bakasa Annabi muhammadu acikiba sunanta banza
Kamar ya gonar malamai
Hauka dadi
To menene shiga gonar malamai anan
To nan ina wane abun kuskure anan ??? Ko kai baka yarda ba malam ? Allah ya qara mana son annabi
Kasan su yan TH-cam innan kawai komai suna son riritachi
@@habiboullahi227 Allah ya kyauta
Kije Islamiya don Allah mtwss
Yan film masu abin mamaki🤔🤔🤔
"Yan rainin hankali dai zakiche babu aya ba Hadisi sache fadi
Babu inda aka raina Addini iren Nigeria idan baka iya motaba bawanda zaiyadda ka tukashi amma lamarin Addini kuma wanda yakeda Alaka da wuta ko Aljanna mutane sunyadda atukasu ko baka iyaba saboda Jahilchi
Gaskiya ne.
Cikin wane littafi
Ai wannan sharrif din Dan iska ne ba mutumin Arziki bane fasiki ne
😆😂😀
Allah na kishi da manzon Allah ?🤔Astagfirullah
Gaskiya wannan abun dubawa ne Allah baya kishi da kowa
SAW
S A W
Saw
S.A.W
Masha Allah
S a w
S.A.W
S A W
Mashah Allah
S a w
S A W
S A W
S A W