YANZU-YANZU Shugaban ‘yan bindiga Kacala Bugaje ya tuba, ya mika wuya da kansa, ya saki mutane (50)
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 8 ก.พ. 2025
- Fitaccen Shugaban ‘yan bindiga Kachallah Bugaje ya tuba, ya mika wuya da kansa, ya kuma saki mutane (50) da ya yi garkuwa da su
Wani fitaccen shugaban ‘yan fashin daji, da aka fi sani da Kachallah Bugaje, ya yi watsi da ayyukan fashi da makami a bainar jama’a, ya kuma yi alkawarin mika wuya tare da mayakansa guda 50.
A cikin wani faifan bidiyo mai tsawon mintuna 5 da dakika 42, wanda Zagazola Makama ya saki, Bugaje, wanda a yanzu yake son a yi masa lakabi da Zakiru Bugaje, ya yi tir da sace-sacen mutane da kashe-kashe, inda ya bayyana matakinsa na sauya wata sabuwar rayuwa.
“Mun yi garkuwa da mutane sama da 50, mun kira iyalansu, kuma mun nemi kudin fansa- wasu sun kai naira miliyan 10, wasu kuma naira miliyan 25. Amma daga baya mun sake su ba tare da mun anshi ko kwabo ba, saboda tsoron Allah.” Inji shi.
Bugaje ya nanata nadamar abin da ya aikata a baya, inda ya jaddada cewa ba zai sake shiga cikin aikata laifuka ba.
Ya yabi Annabi Muhammad (SAW) sannan ya bukaci sauran masu aikata miyagun laifuka da su yi watsi da wannan hanyar.
ALLAH ya sa mu tsira taré Machallah
Masha Allah, Allah ya karbi tubanku
Allah ya Aminche yasa wannan tuban NAKU shine Alkhairinsa agareka Allah yataimake ku yasa kuyi TUBA na GASKIA
ALLAH yasa haka Ameen
Allah ya
Gafartamana gabadaya
Allah yasa dagaskene Imani yashigeku kuma kuntuba tubata gaskiya taubatun nasuha Ameen
Allah yaqara shiryaku
Salllahu Alaihi wasallam 💖💖💖💖
Allah y Kara shiryaku
Dan Allah wanan barawo dan wane wajene
Allah yashiryi dukkan mugayi
Ya Allah Ka qara shiriyar su
صلى الله عليه وسلم
Masha ALLAH allah ubangiji ya gafarta maku dan girman annabi Muhammad S A W
S a w Allah yasa Allah gafurin rahimane
Katuba mikake da makami
Katuba kabaro daji
Ma sha allah Allah yaqara shiryaku
❤ ALLAHU AKBAR
Wai Allah za'a yaudara 😂
Ka ringa kyakkyawon zato kaifa kana amsa sunan Muslim
Yaya zakayi da haqqin jamaa akan ka........?
Dan Segiya jikukin Dan ta ada Dan fudiwa karyakakiyi munakuki Jinita ta adachi NE kufulani bakuda asuli fulani
Kufa mutane kuna da matsala
Wallahi Allah kuwa kamar ba musulmai ba ku ringa kyakkyawon zato ga mutane
😂😂😂