Yadda yar gudun hijira ta mutu a bakin titi ta bar Dan Jaririnta. ba a San Kowa Nata ba a Gusau

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 9 ก.พ. 2025

ความคิดเห็น • 15

  • @Hauwau58
    @Hauwau58 19 ชั่วโมงที่ผ่านมา +2

    Allah ya jikan ta da Rahama, Allah ya sa Aljannah Firdausi ce makomarta.Allah ya raya abin da ta bari.

    • @مريمشعيب-غ3ض
      @مريمشعيب-غ3ض 5 นาทีที่ผ่านมา

      الله ير حمها ويغفر لها ويسكنها فسيح جناته

  • @umarmaimunabinji3856
    @umarmaimunabinji3856 18 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Subhanallah, gaskiya shuwagabanni su shirya abinda zasu fadawa Allah gobe kiyama

  • @هيموكنك-ظ3خ
    @هيموكنك-ظ3خ 9 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Wannan wace irin gwamnati muke daita da bazasu iyakula da alummar suba Allah yaisa tsakaninmu da Wannan gwamnati 😢😢😢😢😢 maganar hamdiyya sidi Allah yasakamana

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 20 ชั่วโมงที่ผ่านมา +2

    Inna lillahi wainna ilaihi Rajiun Nigeria kenan wlh shuwagabanni ko alhakin wannan uwa da Dan kadai ya isheku Bala'i a duniya da lahira Allah yaqara ku wahala da Bala'i da Ku da Yan addar Allah yahadaku da wahala ko waceqasa suna neman Yadda qasarsuzata cigaba Amma Banda Nigeria hasbunallahu wani malwakil dada tsaro wannan Mata tabata mutu atitiba danta bezamaragataba Allah ya ISA bamuyafeba wlh 😭😭😭😭😭

  • @HUSSAINIYUSIF-t6w
    @HUSSAINIYUSIF-t6w 11 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Allah ya jikanta

  • @MustaphaMuhammad-zx2bf
    @MustaphaMuhammad-zx2bf 18 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Allah ya jikan ta

  • @SodikAbubakr
    @SodikAbubakr 8 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Ya Allah kakawomuna karashen zalikin sugabani sunayaudara mutane gasakiya Allah yakawomuna mafita alabaraka kin annabi Muhammadu SAW

  • @KassoumSeidi-z4o
    @KassoumSeidi-z4o 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Allah ya yikanta yasa rahama akabarinta

    • @maibireditv
      @maibireditv  21 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Amin summa Amin dan uwa

  • @ummukhalifa379
    @ummukhalifa379 19 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Allah yajikanta da rahama

  • @SalakalgoSalakalgo-l1y
    @SalakalgoSalakalgo-l1y 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Allah ya jikanta ya satahuta

  • @bsrbsr4499
    @bsrbsr4499 20 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Allah yajikanta amma kudau hotan dakyau yandaza aganeta dakyau

  • @mukhtarabdullahi4224
    @mukhtarabdullahi4224 10 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    shuwabannin arewa suka kashemata miji kuma za su dawo campaign kuma wawaye ko kuma dabbobi su zabesu duk wadda baiyi hankali ba ba zaiyiba

  • @khadijatusmanmusa4621
    @khadijatusmanmusa4621 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un