A FADA A CIKA: Mafita kan yadda matsalar tsaro ke shafar karatu a Arewacin Najeriya

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 15 เม.ย. 2021
  • BBC Hausa TH-cam: Sada zumunci da saka bidiyon da suka shafi rayuwarku.
    Tunatarwa: Ban da zagi, Batanci da Talla a Wannan Shafi. Tambari da Sunan BBC mallakar kamfanin ne. Jama'a ba su da izinin yin amfani da su. Hakan zai kai ga daukar matakin doka.Barka da zuwa
    Subscribe:
    Website:
    Facebook:
    Instagram:
    Twitter:

ความคิดเห็น • 18

  • @ibrahimmusa3873
    @ibrahimmusa3873 3 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya ne sai ansamu fahintan juna tsakanin masule fin da gwamnati

  • @moremp3712
    @moremp3712 3 ปีที่แล้ว +1

    Gsky babuwani tausayi tsakaninmu da masumulkarmu kawai Allah ya isa

  • @adamumuhammad5947
    @adamumuhammad5947 3 ปีที่แล้ว +1

    Abun Baidamu Masu mulki
    Sabuda badiyasu Aki Kashewaba
    Allah Yasakamuna

  • @kabiruyusuf1894
    @kabiruyusuf1894 3 ปีที่แล้ว

    Dan allah shuwagabanninmu kutausayamana Mungode

  • @yakubuisahahmed3649
    @yakubuisahahmed3649 3 ปีที่แล้ว +1

    A koma ga Allah shine kaway zai kawo sauyi

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 3 ปีที่แล้ว

    Gaskiya lefin gwamnatine ni inzargin gwamnati sune masu ta adfanci wannan kudi da akeba yanmajalusu arage ayiwamutane aikidasu kuma masu daukan mutane karyasukeyi sunhana mu kiwo danoma sucewai sunafada da gwamnati ko yaron kamsila ba atabadaukaba balantana ciyaman kowani babba a gwamnati

  • @aminusulaiman7757
    @aminusulaiman7757 3 ปีที่แล้ว +2

    Nigeria batasan hakkin mutaneba

  • @masoudounana3508
    @masoudounana3508 3 ปีที่แล้ว

    inkuka zan nagari
    Allah zaibaku chigaba
    Nagari idan bahakaba

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 3 ปีที่แล้ว

    Rike Allah da manzonsa kawai shine mafita mudaina wasa da addini da aibahaka mukeba akwaidai wani Abu damukeyi mubinciki kanmu

  • @kabiruyusuf1894
    @kabiruyusuf1894 3 ปีที่แล้ว

    Wannan gaskiyane daga buruku Zuwa birnin gwari Sai add, a kullum Sai andauki I rai wannan hanya Allah yakawo mana dauki

  • @aminusulaiman7757
    @aminusulaiman7757 3 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya Isa tsakaninmu da mulkin buhari

  • @abbadeco9569
    @abbadeco9569 3 ปีที่แล้ว

    Duka muna fikaine bazasu fadi gaskiya ba saboda kujerarsu suke gyarawa saboda susuke mulku Allah ya isar mana

  • @mortalakango322
    @mortalakango322 3 ปีที่แล้ว +1

    gadan ta.addanan abbakargomu

  • @Mallan_
    @Mallan_ 3 ปีที่แล้ว

    Sannu da kokari BBC Hausa. Dan tsokaci kadan shi ne, wanda ya yi magana daga Zamfara sunan shi Aliyu ES ba Ibrahim Abdullahi ba.

  • @batooladamhvd4245
    @batooladamhvd4245 3 ปีที่แล้ว

    Duk kanku baku tsoran Allah sesun zuciya kudai bi duniya a hankali sabuda zamu koma ga Ubangiji

  • @aminuhadimikd3694
    @aminuhadimikd3694 3 ปีที่แล้ว

    Dan Allah Dan annabi s a w muna gayyatar ku zuwa wannan channel din
    th-cam.com/channels/5aYM0WfpAEJ7t9uDqni5cw.html
    Ta yabon manzon Allah sallallahu alaihi wasallam
    Mun gode da ziyarta kar kumanta ku dan na subscribe

  • @elsunuzariatv1377
    @elsunuzariatv1377 3 ปีที่แล้ว +1

    Slm,barkaku da wannan lokaci,n Baga da lilin da yasa za aisulhu da wannan mutan