Dr. Idris Abdulaziz ya sulhunta bangaren Sheikh Bello Yabo da Shiekh Murtala Asada

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 13 ส.ค. 2022
  • #karatuttukanmalamanmusulunci #belloyabo #belloyabosokoto

ความคิดเห็น • 77

  • @sanifalaluyardaje1331
    @sanifalaluyardaje1331 ปีที่แล้ว +6

    Wallahi Bana son Ganin Malaman mu na Izala suna rikici a Tsakanin Su Allah ya kiyaye Gaba

  • @khaleefazulfa933
    @khaleefazulfa933 14 วันที่ผ่านมา

    Jazakhallahu Khair Masha Allah

  • @adamissaissaissa9961
    @adamissaissaissa9961 ปีที่แล้ว +3

    Masha allah malam kuyi hakuri kuskure ne akasamu shirin shirin shetan ne

  • @hakiluabdulkarim929
    @hakiluabdulkarim929 ปีที่แล้ว +2

    Allah ya shiryaku
    Kuma ko ba komai bello yabo ya girmi assada don haka sai a dinga girmama farin gashi.

  • @halilouali6270
    @halilouali6270 ปีที่แล้ว +3

    Masha Allah Malam Mourtala Allah yakaramaka lafiya da Imani 🇳🇪🇳🇪

  • @nazirumukhtar5279
    @nazirumukhtar5279 ปีที่แล้ว +2

    Mashaa Allah. Malama musulunci na gari Allah ya Kara daidai tamuna ku

  • @hamzasahabomagaji4128
    @hamzasahabomagaji4128 ปีที่แล้ว +5

    Allah ya kara hada kan malamanmu, wallahi abin yana min ciwo inga malaman Ahlus Sunnah suna rashin jituwa da juna da sabani akan dyan siyasa, wallahi abin ba girma aciki kuma akwai jin kunya, amma Allah ya yafe muku ya qara hada kawunanku malaman mu muna Alfahari daku.

  • @zakariyasoba699
    @zakariyasoba699 ปีที่แล้ว +4

    Alhamdoulillah yayi kyau sosai allah yakiyaye gaba

  • @abumohamed8468
    @abumohamed8468 ปีที่แล้ว +3

    Allah ya karawa Malan lafya Amin

  • @abdoulmajidtassiou4976
    @abdoulmajidtassiou4976 ปีที่แล้ว +1

    Wanan babu wani abin birgewa d’à maikaryar d’à maigaskiyar … kusani duk kuna wakilta addini.. kuji soron Allah … kusani wannan zai jama musilinci dariya..zai faranta makiya addinin musilinci… allah sa mugane !!! Ameen

  • @abdulsultan2847
    @abdulsultan2847 ปีที่แล้ว

    Allah...ya hada kanku...tare da aminci...akan rayuwar ku..malammu.

  • @sadiqnataala5537
    @sadiqnataala5537 ปีที่แล้ว +4

    Allah ya gafarta malam

  • @anasbUmar
    @anasbUmar ปีที่แล้ว +3

    Allah ya yimaka albarka; inosonka sosai kuma ina bibiyanka yawancin karatuttukanka ina downloading su amma sanitiyan wannan abundayafaru yasa naki jininka amma yanzu nahuce. Allah yagafartamana kuma Allah yahada kawunanmu musulmai

  • @alihamidine1023
    @alihamidine1023 ปีที่แล้ว +3

    Karku bamu kunya dan Allah ☝️☝️

  • @tahiremoussa7789
    @tahiremoussa7789 ปีที่แล้ว +3

    Allah ya hada kan al uma 'musulmai' muna fatan samon zaman lfia '

  • @hurairaumar2259
    @hurairaumar2259 ปีที่แล้ว

    Subhanallah ni shiyasa baka burgeni saboda bakada kunya miye wannan tonon asiri kana malami bakada tarbiya Allah yashiryemu Baki daya

  • @abdoulazeez8049
    @abdoulazeez8049 ปีที่แล้ว

    إِنَّا لِلّهِ وَإِنَّـا إِلَيْهِ رَاجِعونَ

  • @hassansale4171
    @hassansale4171 ปีที่แล้ว +1

    MAcha Allah.

  • @muhammadusauki897
    @muhammadusauki897 ปีที่แล้ว +2

    Allah yabamu zaman lafy baki daya

  • @shafiumunkaila7955
    @shafiumunkaila7955 ปีที่แล้ว +1

    Masha'Allah

  • @illoassoumana8546
    @illoassoumana8546 ปีที่แล้ว +1

    Godiya naké mallam Allah ya karéka Amine

  • @makharajausman2196
    @makharajausman2196 ปีที่แล้ว

    Mlm kayi kuskure Allah yashiryar dakai yaganar dakai idan bakada rabon shiryuwa Allah yarabamu da sharri wannan

  • @bashiraliyu5831
    @bashiraliyu5831 ปีที่แล้ว +6

    Toh wadannan zantuttukan kuma na menene? Idan har Dr. Idris Abdulazeez ya sulhunta tsakanin ku.

    • @illailla5589
      @illailla5589 ปีที่แล้ว

      Gaskiya bai kamata ba. Ba za du iya gamsar da mutane ba ya kamata sun San da haka. Sun bani kumya wallahi

  • @ibrahimalassourou2131
    @ibrahimalassourou2131 ปีที่แล้ว

    Allah yataimaka

  • @mustaphaabubakar6333
    @mustaphaabubakar6333 ปีที่แล้ว +1

    Malan muna fahimtarka Kuma garka damu Allah Yana tare Sakai.
    Allah Ya Kara tsare munakai da rsarinsa.

  • @muhammadaliyu6050
    @muhammadaliyu6050 ปีที่แล้ว

    Bazaka ga hakaba ga malam allh masoya annabi(saw) saidai ku masu bautan gunki

  • @abdoullahisalouhou5988
    @abdoullahisalouhou5988 ปีที่แล้ว +2

    Wlh harkafita rayuwata naga kamar baka girmama n'a gaba dakai

    • @ibrahimusman6032
      @ibrahimusman6032 ปีที่แล้ว

      Wlh nima haka harna tsane shi nima ,yabata wayan shi

  • @abdulkadirimam2371
    @abdulkadirimam2371 ปีที่แล้ว

    Allah ya isa izala guba

  • @umarmohammad3778
    @umarmohammad3778 ปีที่แล้ว

    Allah yakaremana kai

  • @alisahabiousmane1897
    @alisahabiousmane1897 ปีที่แล้ว +1

    Malaman sokoto kuncika rantsua hakan bai yiba kudai kuji tsoran Allah

  • @sanimohammedy2833
    @sanimohammedy2833 ปีที่แล้ว

    Allah ya kara tona asirin ku gabadaya yanzu ya ragema mabiya

  • @muhammadaliyu6050
    @muhammadaliyu6050 ปีที่แล้ว

    Allh yakara tonamuku asiri albarka alqur Ani maigirma

  • @user-io2ms8ho2r
    @user-io2ms8ho2r 3 หลายเดือนก่อน

    May Allah help us peace with them

  • @lamisani9553
    @lamisani9553 ปีที่แล้ว

    Masha Allah

  • @Theordinarypresidentson
    @Theordinarypresidentson ปีที่แล้ว +2

    Gaskiyata sheik ko nima zan Iya editing fake alert tun ranar da nagani nasan fake alert ne.

  • @salissouharouna6798
    @salissouharouna6798 ปีที่แล้ว +1

    Gaskiya

  • @sanusiadamu1300
    @sanusiadamu1300 ปีที่แล้ว

    Kaimufah munjima da gano kujerammalam Musa kakeso, limamin zaman lapiya yaushe rabo! Kai hatta da malam Ibrahim al'askalani Shima ganin dakayyi yasamu cigabah da karatuttukkanai Sai da shegiyar ta motsa kada yashiga gabanka Abashi limanci dun haka munaynima wa'azi da kaji tsoron Allah.

  • @usmanabdulrasheed
    @usmanabdulrasheed ปีที่แล้ว

    Kaskiya ne "Biri na kama da mutun" ina mamaki yadda wasu malaman suke zakewa wajen tallata Atiku da kushe Tinubu. Alhali Allah kadai yasan mafi alkhairin yan neman takaran siyasa. Allah ya zaban mana mafi alkhairin shuwagananinmu. Amin

  • @jirgijirgi5436
    @jirgijirgi5436 ปีที่แล้ว

    Malam allah yakara lafiya da ilime

  • @abubakarzunnuraini1159
    @abubakarzunnuraini1159 ปีที่แล้ว

    Allah sa mudace

  • @nuhubabajo3106
    @nuhubabajo3106 ปีที่แล้ว

    Tnk

  • @habibugarba9018
    @habibugarba9018 ปีที่แล้ว

    Kai dai ba ashirin Bello yabo ka tonaba naka ka tona, saboda kowa yasan Bello yabo hakima san hali shi ba bakobane, Amma kai Yanzu naka yatonu kasan cewa abinda Bello yabo yafadi karyace meyasa baka faɗi ba tun sannan.sai yanzu da yaci karo da fahimtarka.

  • @MuhammadIbrahim-em4yp
    @MuhammadIbrahim-em4yp ปีที่แล้ว

    Me ya kawo maganan da farko fi sabilillah .

  • @dsufi7524
    @dsufi7524 ปีที่แล้ว +1

    Bakayi hakuriba

  • @ahmadabubakar8888
    @ahmadabubakar8888 ปีที่แล้ว +1

    Gsky mlm baka bukatar sulhu wlh be kamata bah ace wae mlm kune kuke wannan abin gsky be kamata bah amman akwae ranar kiyama ranar da xamu tsaya a gaban ubangiji kune wanda xaku kawo xaman lfy amman kune kuma ynx kuke kunna fitanar gsky wannan bah adalci bani wlh gsky

  • @alhajidanjuma3515
    @alhajidanjuma3515 ปีที่แล้ว +1

    Kaidai dan sikane kawai

  • @nasirualiyudanbaba266
    @nasirualiyudanbaba266 ปีที่แล้ว

    Ni Abin yanamin ciwo Wllh

  • @alkasimturaki8194
    @alkasimturaki8194 ปีที่แล้ว +1

    To ai Kai Mallam murtala bakaji sulhun da aka yi ba kenan

  • @nurudeenseyi-vm6il
    @nurudeenseyi-vm6il ปีที่แล้ว

    Kubartarihi a nageria

  • @nuraabdulrazak1894
    @nuraabdulrazak1894 ปีที่แล้ว

    Bello yabo shugabanka ne wallahi mu ba mu gowon Bayan malammai masu cin mutuncin manyansu mu Darika ma za mu komawa kui ta Husumar ku can M Bello yabo bai Ci mutuncin Malammai ba dan ya zagi marasa kunya yan siyasa to sai me?

  • @muawiyamaiturare3133
    @muawiyamaiturare3133 ปีที่แล้ว +1

    Malam matsala dae Kai Ka jawo ta kaji tsoron Allah Ka daina zagin mutane

  • @mjstudentofficial351
    @mjstudentofficial351 ปีที่แล้ว

    Agaskiya babu wani lkaci dazan iya tunaka nai farinciki domin kagama batamin rai bayan adachan ni masoyinkane matuka amma kagama bani kunya kagama wulakanta babban malami akan yan siyasa

  • @muhammadaliyu6050
    @muhammadaliyu6050 ปีที่แล้ว

    Kunji kunya akan siyasa kuke fada Wai Kuma ku malamaine jahilaide mayaudara

  • @yusheusk6610
    @yusheusk6610 ปีที่แล้ว

    An bar karatu an koma rudu

  • @caliphatetv8876
    @caliphatetv8876 ปีที่แล้ว +1

    Wannan mutunen nakano

  • @belloharuna6760
    @belloharuna6760 ปีที่แล้ว +1

    Wanna shirme kukeyi Kuma idan ka Yi alkawarinda Allah ka bar maganar toh wanna da kakeyi Mai an faninshi saikai shuru kaita karatun kaga saikai kaffara malam

    • @aishatuisajajere2292
      @aishatuisajajere2292 ปีที่แล้ว

      Malamammu kuyiwa Allah in kun sunshine ku dena irin abundance kuke yi ku dena zubar da mutun chin ku Dana Ahlussunna Don German Allah kuna samu kuka kun bamu kunnya

    • @abdourahimadamou517
      @abdourahimadamou517 ปีที่แล้ว

      Bakada da,a

    • @belloharuna6760
      @belloharuna6760 ปีที่แล้ว

      Kamar yaya

    • @balkisusewell6892
      @balkisusewell6892 ปีที่แล้ว

      Yana da daa Allah ya ba shi lada Allah ya biya bello murtala da Jannah firdausu Ameena yarab ❤️❤️🙏🏿👍

  • @rabiusani8633
    @rabiusani8633 ปีที่แล้ว

    Qayatayayi

  • @abdoullahisalouhou5988
    @abdoullahisalouhou5988 ปีที่แล้ว +1

    Sha sha sha wawa kawai

  • @abdullahiwadata2513
    @abdullahiwadata2513 ปีที่แล้ว

    Tau dakakiwa daza azauna dakai

  • @baa_-_tundeeduress6394
    @baa_-_tundeeduress6394 ปีที่แล้ว

    F

  • @abdourahimadamou517
    @abdourahimadamou517 ปีที่แล้ว +1

    Bakada da,a

  • @alkasimturaki8194
    @alkasimturaki8194 ปีที่แล้ว +2

    Gaskia Mal murtala ba kajin magana

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 ปีที่แล้ว +1

    Malam Abu Aisha na Kano da malam asadul Islam na Abuja sune malaman da kake nufi, Kuma gaskiya ka fada sharshi suke na jahilci na son raine

  • @sabiuattahiru5315
    @sabiuattahiru5315 ปีที่แล้ว +1

    Uhmmm Mal murtala Bello kowa yasan cewa Kai cikaken Dan jam,iyar APC ne kanayiwa alu wamakko camping ne kawai kana batawa Tambuwal suna

    • @umarmohammedahmed1169
      @umarmohammedahmed1169 ปีที่แล้ว +1

      Dan uwa cikakken Dan APC Kuma yake kalubalantan shugaban kasa Anya magananka gaskiya ne kuwa

  • @abdullahiwadata2513
    @abdullahiwadata2513 ปีที่แล้ว

    Karya kaki wlhi

  • @aliyualhaji3548
    @aliyualhaji3548 ปีที่แล้ว +1

    amma ka hwara yima malaminka lukuwa wa azi ae shikeda abun magana wlh

  • @adammuhammadhassan9969
    @adammuhammadhassan9969 ปีที่แล้ว +1

    Ku dai sam baku da hankali. Wannan ba Da'wah bache. Kache kayi wa Mallan Idris Abdulazeez yayi magana kuma kayi alkawari baza ka kara magana ba kuma ka chigaba. Saboda mahaukachi ne.

  • @nasirualiyudanbaba266
    @nasirualiyudanbaba266 ปีที่แล้ว

    Kufa malame nee