KUSAURARI YADDA IMAM JUNAIDU YAYIDA DAN IZALA/LALLAI TIJJANIYA TA HAIFI ZAKUNA
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 2 ต.ค. 2021
- Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kayi SHARING A Shafuffukan Sadarwa Domin Amfandda Alumma
#Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam
Masha Allah
Masha'Allah
Allahou akbar allah kakarawa annabi daraja amine aminés
wan nan magana hakatake sallallahu alaihi wasalam very very good 👍👍👍
Allah Akbar allha ka karawa annabi daraja
ASalm.ykk Allah . Animal Latina Canada
🤲🤲🤲🤲🤲💕💕❤️💜👍👍👍
s a w allah yafaranta
Allah karabamu da guluwi
Innalillahi wa Inna illahi raji'un yanzu sallatin da Annab(saw) sahabai Suka ce ya rasulullah munsan yada zamuyi sallama agareka ka fada Yaya zamuyi sallati agareka....
Manzon Allah ( saw) ya fada musu yace zasuyi,ama Kai Dake zindiki ne kace Wai shehu Ibrahim inyas yace muku sallatuln fatih yafi kowane daraja....🤔
Masha Allah Moubarak ya sayyadi
Macha Allahou malan
Tidjania dan Allah Ku rage wawanci
Macha Allah amine sallallahu aleyhi wasallama
MAsha Allah Allah yakar kusanci lmam junaidu Allah yabarmin kai Allah yakara lafiya da nisan kwana mai albarka
Allahuakbar Mallan Allah y’a kara laffya
Masha allah
Babu wawa irin bawahabiye
Mai dalabaraine Labaru bayabada hujja
Kaji wani mararar hankali
Mlm Allah karafahita
Ubangiji Allah yakara lafiya DA basira DA tsawon rai, amin
Janairu jahalane mahawkacane
Hmmm allah yashiryeka kawo naka hujja
Allah yashiryeka
Kariya kaki yi. Kayi makariyachi ni
Miyayi nakarya hujja mukeso bakaryata Wanda yakawo jujjaba
Wanda Zaiyi Irin Wannan Maganar Kake Zaton Zaka Samu Wata Hujja Gunshi?
Kahutar da kanka dan Allah
Irin tarbiyar gidanku da akidarku kenan.
Anya kai musulmine kabinciki kanka jahili kaje makaranta
Duba da Irin Tarbiyyar da Shehunanmu Suka doramu akai, Bai kamata Muna Mugayen Kalamai akan Mai Suna MUHAMMADU ba
Kubarshi kawai Yaci Albarkacin Sunansa👌🏾
Kaji jahili ko
Masha Allah
Innalillahi wa Inna illahi raji'un yanzu sallatin da Annab(saw) sahabai Suka ce ya rasulullah munsan yada zamuyi sallama agareka ka fada Yaya zamuyi sallati agareka....
Manzon Allah ( saw) ya fada musu yace zasuyi,ama Kai Dake zindiki ne kace Wai shehu Ibrahim inyas yace muku sallatuln fatih yafi kowane daraja....🤔
Masha allah
Allah yakara masayi amini
A tsakaninku dey dole a sami mai gaskiya amma ban yarda da kalmar jahilci ba,saidai wata kilan ace son zuciya,amma Ni ba nan gizo ke saka ba,matsalar itace,akoya ma mutane,wani salati ta yadda zasu yima wanda Annabi ya koyar idan na ga dama,to anan kuskure yake,dan ban yanda za'ayi abin wani ya kai na annabi,to dan mi zan dinga yin abinda bai kai wancen daraja in bar wanda yafi daraja ko ya na halal,to ai giyara nan wurin,ya kamata idan mutun yayi salati goma ga wuni,to ace bakwai salati Ibrahimiya ne tunda yafi ko wane salati daukaka