Ka bi a sannu gwamnan Kano haka rayuwar Dan Adam take Ni ban Yi ka ba bakai na zaba ba Amma sunnar rayuwar ce dole sai ka hadu da wawaye a cikin al'umma Allah ya Taya ka ruko
Amma dai kayi kuskure da kace kujerar malanta wai magana ce ta wata shida, gaskiya ka raina ilimi kuma baka girmama malamai ba kuma ka jahilci Sanin malanta
Allah yayi maka Jagora. Allah ya Kara maka lafiya da Imani.
Allah ya Baka mulkin Kano ,kayi hakuuri Allah ya Na. Tare da Kai .
Allah ya tsaremuna kai abba n'a abba
Allah yakareka Abba Allah yakiyaye gabanka da bayanka
Allah ya barmutare es salansi
Allah sarki,mahakurci
Allah .yatsare mana Kai.abba gida gida
Allahu yasakamana
Allah ya kyauta gaba
Ka bi a sannu gwamnan Kano haka rayuwar Dan Adam take Ni ban Yi ka ba bakai na zaba ba Amma sunnar rayuwar ce dole sai ka hadu da wawaye a cikin al'umma
Allah ya Taya ka ruko
Allah ykr lfy amen
Sorry abba
Sorry Abba
Ko Nima wallahi Bana kaunarka kwata kwata . Adduah nake Allah akda ya maimaita maka wannan kujera
Amma dai kayi kuskure da kace kujerar malanta wai magana ce ta wata shida, gaskiya ka raina ilimi kuma baka girmama malamai ba kuma ka jahilci Sanin malanta
Gsky kam
Abba la tchinka da Allah ya albarkatche kou
Allah ne yake bayarwa ba mutum ba jahila ce
appreciate
Batarbiya