Manyan matakan da za su iya cire ‘yan Najeriya daga matsin rayuwa - Wamakko
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 7 ก.พ. 2025
- Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata a Najeriya, Aliyu Magatakarda Wamakko ya bayyana wasu matakan da za a iya ɗauka da za su kawo wa ‘yan Najeriya sauƙin matsin rayuwar da ake fuskanta.
Ya kuma musanta zargin da ke cewa har yanzu shi ke juya akalar al’amura a Sokoto.
Allah yatsimewa duk wanda ake zaluntar Al'uma dashi
Amen ya Hayyu ya Qayyum
SAKKWATAWA SUNA BAYANKA, SARKIN YAMMA ALLAH KAMA MA❤
Ahaka anazaluntar mutane dashi sai wani kame kame yakeyi. Allah wadaran naka yalalace
Allah ya sawake ,talakan Nigeria Allah kadai yasan matsalarsa .Amma sanata Bai fahimci cewa Nigeria babu wani cigaba da akasamuba
Allah yatsinemaka Albarka mugu Azzalumi kanata magana kana kame kame matsalolin Al'uma sunada yawa Amma kodaya baka kawoba dan asara duk irinkune matsalar Al'uma. Allah yakawomana qarshenku dawuri
To ai shikenan akwai Allah
Allah tsaremu nakai dattin Arziki mai kamanta gsky Alu mai Allah❤❤❤
Kutumar uban babanka anashan wahala kana gani yana magana kamar kasar babu wani abu dayake damun Al'uma. Dan shegiya irinkune suke kawowa Al'uma cikas saboda da'alama bakasan kankaba
Wannan maganganu naka akwai son rai a ciki Kiri kiri
Ka ji tsohon Allah
Allah yasawaka
Allah yakyaramana kawai
Darajja mutane is true. Amma dai kamanta gaskiya karyane.
Muna fukin banza da yofi kuma makiyin Allah da manzo, manyam banza dagir manku kuna karya,muna rokon Allah da ya kawo muna karshen ku ko mai ma ganinku.
Wato akwai Yan iska a Nigeria 🇳🇬
😭😭😭😭😭😭
Daya daga cikin matsalolinmu na arewa kenan
Babu Alu Dila Sarkin Dabara
Daya daga cikin matsalolinmu na arewa kenan