Manyan matakan da za su iya cire ‘yan Najeriya daga matsin rayuwa - Wamakko

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 7 ก.พ. 2025
  • Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata a Najeriya, Aliyu Magatakarda Wamakko ya bayyana wasu matakan da za a iya ɗauka da za su kawo wa ‘yan Najeriya sauƙin matsin rayuwar da ake fuskanta.
    Ya kuma musanta zargin da ke cewa har yanzu shi ke juya akalar al’amura a Sokoto.

ความคิดเห็น • 19

  • @omarsulaimanbello1378
    @omarsulaimanbello1378 7 หลายเดือนก่อน +3

    Allah yatsimewa duk wanda ake zaluntar Al'uma dashi

    • @aminumusaBashir
      @aminumusaBashir 7 หลายเดือนก่อน

      Amen ya Hayyu ya Qayyum

  • @Memory_Alkali
    @Memory_Alkali 7 หลายเดือนก่อน +3

    SAKKWATAWA SUNA BAYANKA, SARKIN YAMMA ALLAH KAMA MA❤

    • @omarsulaimanbello1378
      @omarsulaimanbello1378 7 หลายเดือนก่อน

      Ahaka anazaluntar mutane dashi sai wani kame kame yakeyi. Allah wadaran naka yalalace

  • @muhammadbala2198
    @muhammadbala2198 7 หลายเดือนก่อน +3

    Allah ya sawake ,talakan Nigeria Allah kadai yasan matsalarsa .Amma sanata Bai fahimci cewa Nigeria babu wani cigaba da akasamuba

  • @omarsulaimanbello1378
    @omarsulaimanbello1378 7 หลายเดือนก่อน

    Allah yatsinemaka Albarka mugu Azzalumi kanata magana kana kame kame matsalolin Al'uma sunada yawa Amma kodaya baka kawoba dan asara duk irinkune matsalar Al'uma. Allah yakawomana qarshenku dawuri

  • @usmanusmanibrahim2616
    @usmanusmanibrahim2616 7 หลายเดือนก่อน

    To ai shikenan akwai Allah

  • @alameenAminu-tp5cx
    @alameenAminu-tp5cx 7 หลายเดือนก่อน

    Allah tsaremu nakai dattin Arziki mai kamanta gsky Alu mai Allah❤❤❤

    • @omarsulaimanbello1378
      @omarsulaimanbello1378 7 หลายเดือนก่อน

      Kutumar uban babanka anashan wahala kana gani yana magana kamar kasar babu wani abu dayake damun Al'uma. Dan shegiya irinkune suke kawowa Al'uma cikas saboda da'alama bakasan kankaba

  • @nurayunusabbr428
    @nurayunusabbr428 7 หลายเดือนก่อน +3

    Wannan maganganu naka akwai son rai a ciki Kiri kiri

  • @mujahidmuhammadtukur2824
    @mujahidmuhammadtukur2824 7 หลายเดือนก่อน

    Ka ji tsohon Allah

  • @mdshariftv8254
    @mdshariftv8254 7 หลายเดือนก่อน

    Allah yasawaka
    Allah yakyaramana kawai

  • @aminumusaBashir
    @aminumusaBashir 7 หลายเดือนก่อน

    Darajja mutane is true. Amma dai kamanta gaskiya karyane.

  • @abubakaryakububagudo31
    @abubakaryakububagudo31 7 หลายเดือนก่อน

    Muna fukin banza da yofi kuma makiyin Allah da manzo, manyam banza dagir manku kuna karya,muna rokon Allah da ya kawo muna karshen ku ko mai ma ganinku.

  • @DeenSaad
    @DeenSaad 7 หลายเดือนก่อน +1

    Wato akwai Yan iska a Nigeria 🇳🇬

  • @MammanLawwali
    @MammanLawwali 7 หลายเดือนก่อน

    😭😭😭😭😭😭

  • @falalamin7466
    @falalamin7466 7 หลายเดือนก่อน

    Daya daga cikin matsalolinmu na arewa kenan

  • @MubarakUmarGidanBuhari
    @MubarakUmarGidanBuhari 6 หลายเดือนก่อน

    Babu Alu Dila Sarkin Dabara

  • @falalamin7466
    @falalamin7466 7 หลายเดือนก่อน

    Daya daga cikin matsalolinmu na arewa kenan