Baƙon Mako 06/10/2024

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ต.ค. 2024
  • Sanata Ali Muhammed Ndume, wakilin kudancin jihar Borno a majalisar dattijan Najeriya shi ne baƙonmu na wannan mako, kuma ya amsa tambayoyi kan siyasar Najeriya da kuma dalilai da suka sanya abokan aikin sa a majalisa ke kiransa da ɗan tawaye. #trending #currentevents #politics #fyp

ความคิดเห็น • 5

  • @SaniAhmad-zl2rs
    @SaniAhmad-zl2rs 6 ชั่วโมงที่ผ่านมา +2

    Masha Allah

  • @AdamuDanjuma-cc5sl
    @AdamuDanjuma-cc5sl 7 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Shiri,yayi Allah yataimaka yakara basira.Allah yaida sanata gida lfy

  • @muhammadmuhammadnur5854
    @muhammadmuhammadnur5854 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Ina respecting din sen ali mohammed ndume sosai fa.

  • @garbamusaabdullahi6797
    @garbamusaabdullahi6797 7 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Wannan shiri yana Kayatar damu kuma muna amfana kwarai da Gaske. Allah ya sanya albarka

  • @AhmedAlheri
    @AhmedAlheri 2 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Fadar gaskiya yanada wuya