Daga Jarrabawar Rayuwa nazama kwararriyar mai girke girke da koyar da girki cewar Tafeeda's Kitchen

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 21 ต.ค. 2024

ความคิดเห็น • 161

  • @hamisuSani-p6j
    @hamisuSani-p6j 9 ชั่วโมงที่ผ่านมา +5

    A gaskiya wannan mutum yayi radhi wlh irin wannan matar ai itace matar aure kai allah yabaki mini nagari ameen

  • @hajarauthman
    @hajarauthman วันที่ผ่านมา +5

    Came over from I.G, I just had to hear the rest. So many lessonsasha Allah. May Allah grant you a pious husband, that will make you experience love the way you really. Wanted

  • @HajiyaTuni
    @HajiyaTuni 3 วันที่ผ่านมา +23

    Wlh wlh this is what alot of us are face we woman are always hold responsible whenever anything goes wrong in our marriage life Humm aure is not as simple as we see it Allah sai Yasa mudace 🥺💔

    • @faridaismail3398
      @faridaismail3398 2 วันที่ผ่านมา +1

      Whl kuwa fa sis amin ya rabb Mata na hakuri sosai

    • @abubello1564
      @abubello1564 2 วันที่ผ่านมา

      Wlh tallahi ina son wan nan matar na aureta, tazamomin matar aure😭😭😧😧

    • @safiyahabdul6504
      @safiyahabdul6504 วันที่ผ่านมา

      💯 right

    • @abdullahyahy
      @abdullahyahy วันที่ผ่านมา

      Matsalar maza fa kenan da sunga daga successful woman sai zancen aure

  • @HabibaMuhammad-y9m
    @HabibaMuhammad-y9m 16 ชั่วโมงที่ผ่านมา +4

    Allah ya kara daukakaki amma dan Allah kar a kara saka wnn presenter din

    • @a.a.a9685
      @a.a.a9685 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Wlh bata iya ba😂

    • @mayssolutions2905
      @mayssolutions2905 11 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Translation 😂😂😂😂😅😅😅😅😅😅😂😅😂😅😂😂😅😂

  • @SaudatGarba-l2z
    @SaudatGarba-l2z 2 วันที่ผ่านมา +10

    Allah yasakamiki da alheri yabaki miji nagari

  • @samailaumar9843
    @samailaumar9843 2 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah sarki da tausayi Lbarinta, Allah ya musanya miki da mafi Alkhry, Da alama mace tagari c

  • @ZulaikaMohammadu
    @ZulaikaMohammadu ชั่วโมงที่ผ่านมา

    With God all thing are possible prayers is the keys

  • @bappatijjani9017
    @bappatijjani9017 วันที่ผ่านมา +23

    presenter, please pay attention to your guest not the camera.

    • @johnsamaila6787
      @johnsamaila6787 วันที่ผ่านมา +9

      You are correct, this is a heart to heart conversation,she’s supposed to show empathy and lots of concern,pay full attention to her guests story and resonates with her but all she cares about is how to look beautiful in front of the camera and her sitting position.we don’t care about you Mrs presenter we are focus on the guest so help us feel the connection and be emotional.you yourself you are not connected or touched by thee story so how do we feel the story? Please do better .when she was crying what I expected you to do is say something’s or give her a tissue,purse and allow her cry but you didn’t show any empathy at that point.please do better

    • @HannahBala-d1r
      @HannahBala-d1r วันที่ผ่านมา

      😂

    • @hadizaibrahim6368
      @hadizaibrahim6368 20 ชั่วโมงที่ผ่านมา +2

      @@johnsamaila6787 She didn't even offer words of comfort or a tissue when Ummi was shedding tears.

  • @lubabatuauta4509
    @lubabatuauta4509 วันที่ผ่านมา +5

    Yakamata me gabatarwa ta rinƙa kallon bakuwa 💯 kamar yadda bakuwar ke kallonta tana yi mata bayani. Shi ne zai ƙarfafa ma kowa guiwa tare da ɗan tayata magana akai-akai kamar yadda Namijin yake gabatarwa a wasu programs ɗin.
    Shawara ce
    Kuma muna jin daɗin shirin matuƙa

  • @HabibaMuhammad-y9m
    @HabibaMuhammad-y9m 16 ชั่วโมงที่ผ่านมา +2

    Allah ya kara daukaka amma presenter ta gyarah

  • @HassanDuna-bd2cz
    @HassanDuna-bd2cz 4 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Ina miki fatan alkairi duniya da lahira Allah ye canza mikida Wanda yafishi . You know life is a test so Allah ye saa musaxe

  • @salihashehu8290
    @salihashehu8290 2 วันที่ผ่านมา +7

    Wlh kuwa duk wadda ta hanamu Zaman aure ubangiji yasa tayita zama da yaranta matsiyata azzalumai Allah kabamu mazaje nagari alfarmar annabi Allah kada kabamu kudin da zamu zalunci abokan Zamanmu alfarmar annabi wlh na tausaya Maki kintayrmun da rabon zuciyata

  • @rabiarabia2596
    @rabiarabia2596 วันที่ผ่านมา +2

    Kuma wallahi da kumayi hakuri yanzu muna jin dadin hakuri kuma wallahi mune agaban su Allah ya tsare nagaba❤❤❤

  • @Muhdmukaddas
    @Muhdmukaddas วันที่ผ่านมา +4

    Masha Allah
    Allah ya kawo maki miji nagari

  • @MusaMuhammed-q8r
    @MusaMuhammed-q8r วันที่ผ่านมา

    Allah bless you all family

  • @AishaIbrahim-y2n
    @AishaIbrahim-y2n 2 วันที่ผ่านมา +2

    Allah sarki such is life,and nothing is permanent in this life, u are blessed inshaallah

  • @rabiarabia2596
    @rabiarabia2596 วันที่ผ่านมา +2

    Allah sarki muma haka aka mana amma akwa Allah kuma baya bacci in banan akwa cin Allah ya tsare mu daga sharrin su Allah ya tsare mana imanimmu

  • @HarunaUsaini-b8i
    @HarunaUsaini-b8i 4 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    ❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @ahmadbashirgumel
    @ahmadbashirgumel วันที่ผ่านมา +1

    Barakallahu fiiki. Allah ya kawo miji na kwarai.

  • @AishatuMuohammed-gj1kn
    @AishatuMuohammed-gj1kn 2 วันที่ผ่านมา +2

    Rayuwa fa gaskia ba Dadi wlh more especially rayuwan aure Allah ya sa mudace

    • @abotronicstek3316
      @abotronicstek3316 2 วันที่ผ่านมา

      Keko waya gaya miki hakan. Indai anbi hanyar data dace za a sami miji na gari. Amman idan anbi son rai ko son duniya tom kinga duk abinda ya biyo baya mutum kansa zai zarga

  • @hadizaibrahim6368
    @hadizaibrahim6368 วันที่ผ่านมา +2

    The presenter should work on her eye contact with her guest. I mean, your guest is talking to you, but you're just staring straight at the camera.

  • @Themusty003
    @Themusty003 วันที่ผ่านมา +6

    Allah yasa mijin nan ya kalli wannan interview ɗin

  • @FauziyaUmarkulani
    @FauziyaUmarkulani 2 วันที่ผ่านมา +2

    Hmmm dan duniya dai
    Duk uba na gari ko baya tare dake zai dau responsibility yarsa
    Allah ya kyauta

    • @ummulattah3955
      @ummulattah3955 7 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Kuma fah she is still not blaming the guy
      Sai Uwargida 😂😂😂

  • @BasheerMohammedZanna
    @BasheerMohammedZanna วันที่ผ่านมา +2

    Allah ya bimiki hakkin ki akan wnn shegiyar kishiya Allah ya kawo miki miji na gari idan yuwar za'akoma can toh Allah ya zaɓa mafi alkhairi

  • @DhsVidt
    @DhsVidt 2 วันที่ผ่านมา +3

    Slm,yar,uwa,,kalubalan,kinagidan,aure,irin,nawane,gabakidaya,nima,dayarinya,mukarabu,niwatanta,uku,dahaihuwa,ya,allah,yayimanasauyin,mijimafi,alkhairi

  • @ibrahimsulaiman3
    @ibrahimsulaiman3 2 วันที่ผ่านมา +2

    Gaskiya naga tsantsar sincerity a cikin labarinta, Allah yakarfafeta. Lallai iyaye nagari sunyi tasiri a rayuwarki, Allah yasaka musu da Aljannah suma

  • @aishayakub7913
    @aishayakub7913 13 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Kai Allah sarki,shiyasa kayi training yarka ta samu sana'a ta tsaya da kafarta tun kafin tayi aure, wallahi idan tana da sana'a tafi karfin wulakancin da namiji

  • @FatimaMuhammad-c4c
    @FatimaMuhammad-c4c วันที่ผ่านมา

    😢Allahu'akbar Allah yakarawa annabi daraja Allah yamana zafi mafi alkhairi arayuwar mu 🤲

  • @MariyaLl-m8g
    @MariyaLl-m8g วันที่ผ่านมา

    Allahsarkaruyuwa

  • @zainabdahirukano8929
    @zainabdahirukano8929 22 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    What is the host looking at? She is suppose to give her guest full attention. She is just looking at the camera!

  • @SirajYousuf-m8z
    @SirajYousuf-m8z 17 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Masha Allah 🥰

  • @RabiHaruna-m3n
    @RabiHaruna-m3n 2 วันที่ผ่านมา +2

    Allah ubangiji yaqara hanqurin rayuwa 😢

  • @sadiyaabubakar4698
    @sadiyaabubakar4698 3 วันที่ผ่านมา +6

    Ya rabbi wlh labarin ta y tabani ya Allah ya zaba miki miji na gari ya Saka miki da alkhairin samun nagari😢

    • @maryammohammed7906
      @maryammohammed7906 3 วันที่ผ่านมา

      Allahu akbar ubangiji Allah ya saka maki da aljannatul firdausi ubangiji Allah ya maki zabi mafi alkhairi da chanchanta ubangiji Allah ya saka maki Allah ya kwato maki hakkinki in Shaa Allah 😢😢😢😢😢😢

  • @DanInyass
    @DanInyass วันที่ผ่านมา

    ❤ Allah yakareki dasharrin masu sharry

  • @KhadeejahAbubakarahmed
    @KhadeejahAbubakarahmed 7 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Gaskiya wannan presenter dinnan bata iya komai ba wlh

  • @MusaMuhammed-q8r
    @MusaMuhammed-q8r วันที่ผ่านมา

    Masha allah

  • @emmanueljoseph5956
    @emmanueljoseph5956 2 วันที่ผ่านมา

    You did well by being strong afterwards.

  • @usezeenaira
    @usezeenaira 13 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Baki karya ba umme wallahi duk wanda yarike gaskiya yahuta gamu Allah yatallafi rayuwar mu duk da ni mutuwa yaii😢amma Alhamdulillah ana cikin rufin asiri 😅😅

  • @Sagirtex
    @Sagirtex วันที่ผ่านมา +1

    ALLAH YASA HAKAN SHINE MAFI ALKHAIRI AGAREKI SANNAN GA SAKONA AMIƘAMATA ❤

  • @asiyaasiya2310
    @asiyaasiya2310 7 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    😢😢😢

  • @aishamuktar8318
    @aishamuktar8318 2 วันที่ผ่านมา +1

    Allah sarki Allah y shiga lamarinmu

  • @maryammohammed7906
    @maryammohammed7906 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Ubangiji Allah ya biyaki da aljannatul firdausi allah ya kwato maki hakkinki allah ya biya iyayenki

  • @HalimaUmar-j3l
    @HalimaUmar-j3l 2 วันที่ผ่านมา +4

    Kicigaba da addu'a ai tinyanxuma Kinga ribar hakurinda kikayi Allah yaraya Miki ita yasa tazamemiki sanyin idaniya agobe nikaina danake gidan aure kin zaburar Dani wlh Amma bansan Taya zansameki ba

    • @sufilawandi-vg9nv
      @sufilawandi-vg9nv 2 วันที่ผ่านมา

      A Kano take ai Allah yakara muku zaman Lafiya

    • @HalimaUmar-j3l
      @HalimaUmar-j3l 2 วันที่ผ่านมา

      @@sufilawandi-vg9nv eh hkn Amma Kano dagirma ai

  • @BuhariMuhammadShuaibu-n1u
    @BuhariMuhammadShuaibu-n1u วันที่ผ่านมา

    Allah sarki rayuwa....Allah ya kawo maki mafita na alkhairi Ameeen 🤲

  • @AliyuUmar-f1h
    @AliyuUmar-f1h 17 ชั่วโมงที่ผ่านมา +1

    Kinyi kokari
    Amma bai kamata kiyi cikakken bayanin rabuwar ki da majin ba.Ana yin bayani,amma wannan ya tsawaitata.Yayi kama da ton silili.
    Wanda zaizo auren Ki,yanzu idan baki saa ba zai kasa rarrabe ki da marar sirri.Sabo da tsawaita labarin rabuwa da auren baya.

  • @H1242
    @H1242 วันที่ผ่านมา

    Sister well sense ❤noor and khair

  • @mdabdullah-qx6wf
    @mdabdullah-qx6wf 2 วันที่ผ่านมา +2

    Hum ni namijine Amma wlh nafisan Yan uwanamata Kuma sunficinkudina saboda sunfi mazatausayi wlh
    Namiji yanada qaracin ruqon amana

  • @nasiruisyakuahmed3354
    @nasiruisyakuahmed3354 วันที่ผ่านมา +2

    Masha Allah, akwai alot of lessons musamman ga ya ya mata. Amma ina da shawara, ya kamata ku ringa training maaikatanku Don Allah, da fatan bazaku yi mini mummunar fahimta ba. In my assessment, the interviewee did excellently well, amma the anchor needs to sit up. Ana maganar depression, ita kuma tana cewa deptation. Don Allah a gyara. Ngd

    • @bappatijjani9017
      @bappatijjani9017 วันที่ผ่านมา +1

      i think that she is just there because of the color of her skin. she is not paying attention to what the gust is saying. her attention is more to the camera. The gust is talking looking at her but she is looking at the camera.

    • @itsfaridaaminu1214
      @itsfaridaaminu1214 วันที่ผ่านมา

      Gaskia. Very unprofessional ​@@bappatijjani9017

    • @AdamahAbubakar
      @AdamahAbubakar วันที่ผ่านมา

      @@bappatijjani9017yes 🥹🥹you are right

    • @samiraSada-j3g
      @samiraSada-j3g วันที่ผ่านมา +1

      ​@@bappatijjani9017exactly the guest is doing perfectly well bt the presenter zero shes nt doing anything good

    • @samiraSada-j3g
      @samiraSada-j3g วันที่ผ่านมา +1

      Saying fashion din abun is vry wrong instead of passion

  • @hassenmoustapha2814
    @hassenmoustapha2814 วันที่ผ่านมา +1

    Wllhi mace ta garine ❤

  • @iam_Gesa
    @iam_Gesa วันที่ผ่านมา

    Sending loads of love❤❤❤❤❤
    This was really a sad story😢😢😢😢 I'm sorry you had to go through all this with your child. Unfortunately, society isn't fair to most women.

  • @SaudatGarba-l2z
    @SaudatGarba-l2z 2 วันที่ผ่านมา +1

    Allah yakara arxiki rayiwa me albarka

  • @mdabdullah-qx6wf
    @mdabdullah-qx6wf 2 วันที่ผ่านมา

    Subhananllahi 😢

  • @maryammohammed7906
    @maryammohammed7906 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Ubangiji Allah ya kara daukaka da girma

  • @harounamousa-xn8uo
    @harounamousa-xn8uo 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    ❤❤❤❤❤😢😢😢😢😢

  • @sabiumohammad9048
    @sabiumohammad9048 2 วันที่ผ่านมา

    Allahu Akbar, such is life haka wasu mata ke fuskanta Allah yasa mudace ya kawo mana mafita

  • @sadeeqabdullahijika1042
    @sadeeqabdullahijika1042 วันที่ผ่านมา

    Allah sarki rayuwa

  • @maryamdalhatu1774
    @maryamdalhatu1774 วันที่ผ่านมา

    Ya Allah😢😢😢

  • @zainabyusufsabo8246
    @zainabyusufsabo8246 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Har yanxu tanasan mijinta
    Duk laifin da yayi ta maida shi akan kishiyar

  • @aliyusumar4462
    @aliyusumar4462 วันที่ผ่านมา

    My god made this man watch this interview

  • @Adamalhajibukar-k4p
    @Adamalhajibukar-k4p วันที่ผ่านมา

  • @HamzamoussaIddari
    @HamzamoussaIddari 3 วันที่ผ่านมา +1

    Masha Allah 😢😢

    • @aishamusa6710
      @aishamusa6710 3 วันที่ผ่านมา

      Allahu akbar masha Allah Alhamdulillah

  • @MaryamMakkah-m7t
    @MaryamMakkah-m7t วันที่ผ่านมา

    Allah ya yasaka miki da alkairi

  • @tasiumusa2158
    @tasiumusa2158 3 วันที่ผ่านมา +2

    Im a welder by profession,
    And I want to go for catering business

  • @zainabyusufsabo8246
    @zainabyusufsabo8246 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Mai gabatar da shirrin nan da mai bada umarnin basu san aikin su ba

  • @AyubaSulemanLawan
    @AyubaSulemanLawan 21 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Allah Yakawo miki miji Nagari.wanda zai kula Da ke da duk wata damuwar ki

  • @DhsVidt
    @DhsVidt 2 วันที่ผ่านมา

    Masha,allah,allah,yakawo,kasuwa,mai,albarka,nihaka,ina,saudiyyanima

  • @MariyaLl-m8g
    @MariyaLl-m8g วันที่ผ่านมา

    Allahsarkarayuwa

  • @fatimaabubakar-r4m
    @fatimaabubakar-r4m 3 วันที่ผ่านมา +2

    Allah is our strength tafida❤

  • @abdulmefkdtv
    @abdulmefkdtv วันที่ผ่านมา

    🎉🎉🎉🎉🎉❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉

  • @AbubakarBala-kl8ku
    @AbubakarBala-kl8ku 2 วันที่ผ่านมา

    Mashallah

  • @hadeezaameenu9252
    @hadeezaameenu9252 วันที่ผ่านมา

    I was once in your shoes but have faith my sis😢

  • @hadeezaameenu9252
    @hadeezaameenu9252 วันที่ผ่านมา

    Hmmmmm my sis just keep praying Allah will surely send you a better and lovely good husband in shaa Allahu is just a matter of time but gaskiya some men are really very wicked sosai😢😢😢😢😢😢

  • @zubairuahmad5131
    @zubairuahmad5131 3 วันที่ผ่านมา +1

    😢
    Allah ya shiga lamarin ki
    Ya zama gatanki

  • @SaudatGarba-l2z
    @SaudatGarba-l2z 2 วันที่ผ่านมา

    Nayi defireshon ciwo ne mara dadi Allah karka jarrabi Yan uwa musilmi da wannan ciwan sedanayi wata hudu banyi bacciba duk maganin daxaa rubutamin baxan Yi bacci ba Amma yanxu alhamdulillah mungode Allah

    • @ahmedsuleiman7543
      @ahmedsuleiman7543 วันที่ผ่านมา

      Kiyi hakuri Allah yabimiki hakinki

  • @senatormarafanjos5841
    @senatormarafanjos5841 2 วันที่ผ่านมา

    Dan Allah jama'a kuyi Mata addu'a Allah yabata miji nagari kuma da sauran ire irenta Dan wannan labarin nata akaji akwai irinta Suna nan dayawa

  • @ritaabhulimen-ochapa8190
    @ritaabhulimen-ochapa8190 วันที่ผ่านมา +1

    no connection at all btw the presenter and guest.

  • @Ummusalma604
    @Ummusalma604 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Ku canza Presenter dinnan , bata iya komai ba sai kallon Camera da rangwada

  • @Rukayyahibrahim-d1v
    @Rukayyahibrahim-d1v 2 วันที่ผ่านมา +1

    Mtwsss malama mijinki dan iska jne kuma mugune wallahi
    Ba ruwan wata kishiya.sakraya mtwsss

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp วันที่ผ่านมา

      Aa to baki tsaya kinji inda matsalar take ba,tacemiki lapiya lau take zaune da mijinta,lokacin guda ya canja mata,to ko kece akayowa haka saikinyi zargin kishiya,sannan wannan labarin ta takaitashine,amma da zata zauna ta baki labarin zamantakewarta da kishiyar da kema zaki yarda da maganarta,watakila kuma batason fadan komai dakomai ne a media,amma tabbas cikin labarinta akwai abunda yafaru wanda takeda tabbacin kishiyarta akwai saka hannunta ciki,

    • @ZulaihatFaisal-ge2zp
      @ZulaihatFaisal-ge2zp วันที่ผ่านมา

      Bayan haka tanada ilimi tanada hankali tasan doka,idan tafito duniya tayimusu karya zasu iya daukar mataki,amma tunda kikaga ta fadi haka confidently to tafisu gaskiya

    • @maryammohammed7906
      @maryammohammed7906 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Ikon allah zagi kuma

    • @zainabyusufsabo8246
      @zainabyusufsabo8246 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Kwarai kowa ko kishiya tayi shima da halinsa dan iskane kuma har yanxu taki gane laifin mijinta

  • @DebugWithAdam
    @DebugWithAdam 2 วันที่ผ่านมา

    Subhanallah

  • @NanaharunaJibia
    @NanaharunaJibia 2 วันที่ผ่านมา +1

    Allah sarki hmmm mu mata muna ganin rayuwa ina saudia duk lokacin da na dawo Nigeria zan ziyarce ku in bada labarin rayuwata

  • @UmarMuhammad-k9q
    @UmarMuhammad-k9q 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Kai gaskiya abin ba Dadi Dan allah turomin nomber ta in da mai nomber ta atai makamin

  • @habibaliyu2237
    @habibaliyu2237 2 วันที่ผ่านมา

    Dan Allah ya zaayi naga wannan yariyar please 🙏

  • @Salihuishaqliman
    @Salihuishaqliman 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Wallahi kudin sukebi Wallahi bema kamata su yarda da auranba tunda wanda yahalarta auran shi ya halata qara auran amma saisu kadai yan buro uba kawai

  • @jumaremaryam635
    @jumaremaryam635 8 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Presenter ta nuna rashin kwarewa... So kawai take ta yi kyau a gaban camera kamar ita ce centre of focus instead of the Guest. Tubless ku yi mata training ko ku chanza ta.

  • @AdamahAbubakar
    @AdamahAbubakar วันที่ผ่านมา

    A Camera bah

  • @maigidankara2118
    @maigidankara2118 วันที่ผ่านมา

    Mace tagari

  • @rabiarabia2596
    @rabiarabia2596 วันที่ผ่านมา

    Allah ya bimana hakkin mu

  • @AdamuMuhammad-wv4wv
    @AdamuMuhammad-wv4wv 2 วันที่ผ่านมา +1

    Ina muku fatan alheri

  • @AbukarFourai
    @AbukarFourai 2 วันที่ผ่านมา

    ❤❤❤❤

  • @AbubakarSani-s9w
    @AbubakarSani-s9w 2 วันที่ผ่านมา

    Such is life 😢 💔

  • @AdamahAbubakar
    @AdamahAbubakar วันที่ผ่านมา

    Mai program tana yi tana kallon bakuwar ya kamata

  • @ZulaihatFaisal-ge2zp
    @ZulaihatFaisal-ge2zp วันที่ผ่านมา

    Ke wannan presenter din bakya kallon irinsu madina dahiru me shanu ko su Badariyya kalarawiy,kiringa kallon yadda.suke interview kiringa focusing akan bakonki

  • @aeeshawad
    @aeeshawad 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    This presenter.........🤔🤔

  • @aminaumar7613
    @aminaumar7613 วันที่ผ่านมา

    Mai gabatarwa kamar kin raba hankalinki,kwata kwata kallon camera ko Kuma wasu ne suke distracting dinki a cikin studio,na lura da kinyi mata tambaya shikenan sai ki juya daga ki gyara riga sai motsi nan da nan.pls ki gyara aikin ki.Allah ya taimaka

  • @aminumammannagarhi8116
    @aminumammannagarhi8116 วันที่ผ่านมา

    Gaskia mai gabarya hakalinki yariƙa komawa a kan baƙo ba camera 📷 ba kirabida baƙo ba sai a kula

  • @MaryamUmar-o5b
    @MaryamUmar-o5b วันที่ผ่านมา

    Ai kishi halak ne,kuma ko ke sai dai idan ba ai miki kishiyar ba.Allah dai ya sa mufi karfin zuciyar mu.

    • @maryammohammed7906
      @maryammohammed7906 14 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Shi kuma muguwar kishi pah namesake

    • @Salihuishaqliman
      @Salihuishaqliman 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      Malama maryam wallahi duk macen data auri mai mata batama dagacikin irinku masu shegen san kanku dan maza sungane bakishi kukeba san abin duniyane agareku inzaku gayra kugayra maza kam saisun kara aure wallahi

    • @Salihuishaqliman
      @Salihuishaqliman 5 ชั่วโมงที่ผ่านมา

      ​@@maryammohammed7906barta mana gaskiya ne basaso kuma masu yaya mata cikinsu wazai auresu

  • @mhashimusani8129
    @mhashimusani8129 วันที่ผ่านมา

    Dan allah a taimaka min da number ummi

  • @habibumusa2104
    @habibumusa2104 วันที่ผ่านมา

    Sorry 😢😢

  • @a.a.a9685
    @a.a.a9685 12 ชั่วโมงที่ผ่านมา

    Presenter nan sai a hankali😂

  • @auwalibrahim2354
    @auwalibrahim2354 วันที่ผ่านมา

    Akwai abubuwa dayawa a bakin baiwar Allan nan. For the next guest pls presenter pay attention and be observing and analysing what your guest is saying. Tanan Zaki iya fahimta da building wane question Zaki mata a gaba. Though she really tried And for the guest Allah ya baki miji nagari saura mata da suke cikin tsanani ako ina suke a wannan rayuwar muna fata Allah ya kawo masu mafita. Best wishes always