Daga Birnin Minna Kasa Mai Tsarki Sheikh Kabiru Gombe Tareda Imamu Muniru Adamu koza

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 2 ต.ค. 2024
  • #trending #new #awa24top #allahuakbar #raddiya #duet #islamicgreeting #mukabala #muqabala #hausa

ความคิดเห็น • 21

  • @Alkasim_rauda
    @Alkasim_rauda 3 หลายเดือนก่อน

    Allah yabada lada

  • @MoussakallaSalele
    @MoussakallaSalele 3 หลายเดือนก่อน

    Gaskiya hakan yayi mutukar yiwa alumar musulmai masu hankali dadi sosai❤❤❤❤❤❤❤

  • @MoussakallaSalele
    @MoussakallaSalele 3 หลายเดือนก่อน

    Jazajakalah Kai ran imm munir ADM kuz

  • @faisalkhaleed7359
    @faisalkhaleed7359 3 หลายเดือนก่อน

    Masha malam mannir ka birgeni wlh

  • @WadiMamadouDawaye
    @WadiMamadouDawaye 3 หลายเดือนก่อน

    Yayi kyuau Allah Yahada kan Al ummarmu

  • @mhmd-abdou
    @mhmd-abdou 3 หลายเดือนก่อน

    Allah y’a kyau ta

  • @FahadUmar-jl6tp
    @FahadUmar-jl6tp 3 หลายเดือนก่อน

    ❤❤❤❤❤❤❤❤❤

  • @LaminuGusau-bc1iu
    @LaminuGusau-bc1iu 3 หลายเดือนก่อน

    Anfada maku a saudiya akwai wani banbancin kungiyanci ne
    Dukkansu musulmai ne fa liman daya sukebi dukkansu

  • @faisalkhaleed7359
    @faisalkhaleed7359 3 หลายเดือนก่อน

    Karatu ne akan musulunci ba akan hakidarka ba don haka baby mai laifin acikinsu Kuma sunyi abinda allah yakeso ne

  • @babangidamusabauch1157
    @babangidamusabauch1157 3 หลายเดือนก่อน

    Yanzu daman kawai don mlm ya fadi hakan shine ake korafi akan hakan kai jama'a

  • @musaalihashim8299
    @musaalihashim8299 3 หลายเดือนก่อน

    Wai ni malaman nan sun manta da uwar yunwar da ake ne suka tafi Saudiyya da yawansu haka ga dubban mutane nan na kwana da yunwa

  • @V-Voiceless
    @V-Voiceless 3 หลายเดือนก่อน

    Mutane muji tsoron Allah. Menene abun kace nace anan. In Annabibt zauna da wanda sukayi wa matan sa kazafin zina batare da ya kashe su ko hukuntasu ba , haasali ma jan wassun su jiki yayi har suka tuba suka dawo tafarki, wannan abun ay bakomai bani compared to this one. Wanda a likacin da Yakubu gawon ke mulki gar masallatai yana shiga don budewa, wani lokaci har gudumawar kudi na gina masallatai ya bayar wa bare wannan. Hadin kan addinin nan shine mafitan mu a wannan duniya. Inba haka ba haka zaaita kashe mu kaman kiyashi kaman yadda ke faruwa a Palestine wanda dayawa kasashen musulmai suna shiru sunata sayan kayan America da Isreal don sunaga aqeeda ba daya bani. Makiyan kuma ba ruwan su matukan ka shaida Allah dayane kuma Annabi Muhammad (SAW) shine manzon karshe to kai abokin gabane na karshe zasu gaba dakai. Don Allah muna hangen nesa wajen magana da rubutu

  • @SekinatouKouare
    @SekinatouKouare 3 หลายเดือนก่อน

    Subhanallah subhanallah subhanallah.
    Kabiru gombe ya samu zamia

    • @V-Voiceless
      @V-Voiceless 3 หลายเดือนก่อน

      Ni banga wani abu a wannan taru da zaisa aita magana ba. Wannan abun da Annaabi zaiyi alfahari dashi ne yaga muna kokari da yunkurin hada hakanmu wajen cigaban addini musamman a wannan yanayi da ake ciki wanda abokan gaban addini suna kokarin ganin bayan mu duka, babu dan izala babu dan darika , matukan ka yadda Allah dayane kuma annabin Muhammad (SAW) manzon Allah ne to zasu nemi ganin bayanka. Kuma waazi da wannan bawan Allah yayi babu sakon Allah a ciki kusan duka hadisai na manzon Allah ya kawo wajen hujnojin bayanen sa. Sannan karmu manta wassu en siyasa ma wanda addini bai damesu sai harkan su na duniya amman saboda suno watakila gwamnoni a jaharsu in zaayi waazi na kasa sukanzo su hau min bari na waazi suyi huduba kuma mutane su saurara kuma baa cewa komai. Lokacin da Yakubu gawon ke shugabancin Nigeria har masallatai yana shiga don abude dashi, wassun har gudumawar kudi ya kan bayar don agina kuma gashi bai yadda da Allah da kuma manzon sa ba. Don Allah yasa kai dan darika ne ko izala wannan bashi ke nuna muamala ta kare tsakanin mu ba. Akwai inda muka saba akwai inda kuma muka tafi kan daidai, don haka babu dalilin da ma biya zasu ta hur wutan gaba tsakanin alumma masu addini daya kawai babbancin aqeeda ne amman a karshe kowa ya yadda da Allah da Annabin sa. Don muji tsoron Allah muna hangen nesa muna tunani mai zurfi akan halin da musulunci ke ciki a idon duniya ta hanyan ganin mun hade kai akan makiyan mu. Wanda yanzu da wani taaddanci ya dame mu a anguwannin mu, in anzo neman shawara ko tai mako don ganin an magance shi don mutanen su samu suyi rayuwan su da ibadun su ciki nitsuwa baza kaji ana tambayan aqeeda ba. Don yabashi da malam kabiru yayi da kuma bashi dama yayi waazi bashi ke nuna in yayi ba daidai ba a gaya mishi. Don mutum yayi ba dai ba a addini baya nuna ya fita a addini don haka kar ayi muamala dashi kar aci abinci ko sallah dashi. Addini bai koyar damu haka ba. Wanda sukayi wa matan manzon Allah kazafi na zina annabi bai kashe su ba koresu ba, haasali ma daga baya jansu jiki yayi har wassu suka gane gaskiya suka tuba suka dawo tafarki

  • @mustaphasurajosurajo6309
    @mustaphasurajosurajo6309 3 หลายเดือนก่อน

    Innalillahi wa ina ilaihi rajuun

  • @wahibbraydji
    @wahibbraydji 3 หลายเดือนก่อน

    Wai mekedamun kabiru gumbe

  • @SouleymaneSamaila-jc1wq
    @SouleymaneSamaila-jc1wq 3 หลายเดือนก่อน

    kozo yakamata kamar yanda aka saba karanta salatul fati a kowace mukaddima, yauma ayi amma bakayi ba, ko kana tsoron yan izala

  • @yserklass2882
    @yserklass2882 3 หลายเดือนก่อน

    Kwadayi mabudin raraka trading company

    • @V-Voiceless
      @V-Voiceless 3 หลายเดือนก่อน

      Nawa yake dashi da zai iya basu, gida nawa yake da ita, mota nawa na hawa ya keda. Muji tsoron Allah

  • @ahmadidris9793
    @ahmadidris9793 3 หลายเดือนก่อน

    Agaskiya wannan kuskure ne.
    Wannan Tasha kun bude tane don yada karatuttukan malan Sunnah