Aisha Humaira Ta Tsokano Tsuliyar Dodo Kan Sace Uwar Rarara 'Yan Tiktok Sun Tsitstsine Mata Albarka
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 29 มิ.ย. 2024
- Aisha Humaira Ta Tsokano Tsuliyar Dodo Kan Sace Uwar Rarara 'Yan Tiktok Sun Tsitstsine Mata Albarka
Domin samun sabbin update mining da airdops FAKA FAKA kawai kayiwa wannan number magana ta hanya guda 2
WHATSAP
07088168563
TELEGRAM
07088168563
Labarun Kannywood, Siyasa, Addini, Al'ajabi Zai Na Zuwa Muku A Kowacce Rana A Wannan Tasha Mai Albarka Mai Suna MANYAN LABARAI
Ku Danna Mana Subscibe Da Kararrawa
Allah sarki
Allah yakayauta
Arewa na godiya
Idan kashiga jarkar siyasa wlh ko kai Dan halak ne wlh sai ansheganta ka Allah yasa mudace
Allah yasa akasheta
Waiko gaskiyane
Allah rarara Yana da makiya kaga wan Nan da gemu kamar malali ashe jahila ne
Duk wanna hassadane akeyiwa rarara. in Allah ya yarda Allah Zai Fito da ita lafiya Shegu mahassada ta Allah batakuba
Duniya makaranta
Ok
aishatu humaira tayo daida ,aishatu ku barsu yan banza ,matsiyata,mahassada,marasa kunya ,stinanannu ,kafirai ,wayanda badu da cikkaken hankali ,duk mai murnar an dauke mahaifiyar rarara ALLAH ubangiji shima yagyu masa ,Dan uwarku ,yayan stinannu ,marasa kunya ,tiktok sana,a ce ? da banzaye ,kazamai masu biya da addini suna cutar mu da sunan addini ,wallahi rarara yana kokari ,yana da tausayi ,kuma Kwara mutumiyar kirki kice, gwanda shi rarara munga uwarsa ,mahassada idan kun USA kununa iyayenku mugani ,har gobe har jibi ,har yanzu arewa muna godiya anfa idan arewa fadar ubankuce ,akamai irinku me kuke contributing wa arewa ? wa yanda ok makaranta bakuje ba kifito kuma claiming din arewa ? idan zakuyi hassada Ukraine buya a bayan addini musulunci ko arewa kuna fakewa dashi ,ita hassada ciwo ce kuma kamar fever ce ,idan ba dalilin tiktok ba kun isa ma har ki maganar rarara ko jumeirah ba ,saga ansace mahaifiyar mutum kawai kuwa yasamu damar huce haushin kishin dake tafiya dashi wannan daukaka daga Allah ce ,kuma rarara da Aisha humaira natafi kenan Allah yabiya ku da gidan Aljanna firdausi kura kuren ku duniya Allah ya madaisu Alkhairi ranar gobe kiyama kuce aljanna Dan zagin da akeyi maku bakuji ba ku kuma cincitaba ,haba meye hakan jahilan arewa ? an dauke mamar rarara ,cacacac,muna murna ,alah yasa ayi Mata kazaz da kaza , wabi takardar musulun yaba ka damar fadin haka ? mayar da idan yayan layi ne wayan da layi ce yabamu tarbiya ne zaiyi hakan ? arziki daukaka,saga wurin Allah ne kuje kuma kune ma ,haba yaisa ,wallahi idan baki dadi ba ko baki dadi ba kan abin da nafadaba akasaka number ka idan kazo reply dina wallahi xan Kira ka duk inda kake a Nigeria zanzo nasa maka a zahiri duk abinda kake gadara ina daidai dakai ,banxaye ,kai wani mutumin ka isa ma ka bude baki ma idan kagansa ,rarara cigaba da harkarka ? mun Roma daga Allah ya hayyu ya qayyum kayi mana maganin halin da muke ciki a Nigeria, yinwa,talauci,rashin staro da sauran su ,ya Allah duk Wanda ke cikin wani kinci na rayuwa ya Allah kayae masa mai bukatu na Alkhairi ya Allah kabiya masu Dan darajan annabi Muhammad, kannayenmu da basu sami mijin Aure ba ya Allah ka auraria mana dasu ,ya Allah duk abinda kefaruwa awannan zamamnin halayen mune mun tuba nayafe mana ka arzirtamu da wadatarka Allah yadaukaka musulun akan kafirci Amin.
Amin ya rabbil Alamin
😅
Absolutely true talk, truth is always bitter even it come into our head.Arewa still happy
Alaya kara
Wow good
Yan arewa na godiya
Wlh mutane wawaye ne wai rara shine yamaku laifi Ba mamam shiba Allah ya shiryemu
Lallai duk Wanda ya shiga siyasa ya shiga uku.
Wawiya dama datafito amma hanyar da wasu sukebi sukarbo iyayensu haka shima zaibi a ranar da a kasace uwar wani a ranar yasake wakar arewa muna godiya wallahi muma yanzu arewa muna godiya tinubu mungodeeeeeeeeeeeeeeeeeeeee
Wasudai kam atik tok tsinannu ne wlh mutun kuda maki yin kane baza a sace mamar saba kayi farin ciki koda mutun naman ka yake ci ai atuna ni na zaka mar fatan alkairi tun da shidai rarara ba shine ke mulkin kasarba kuma in allah ya yadda za aganta bata re da wani abu yafa ruda ita ba wlh Allah yatsine a mahassadi tir daga kar she zan ce Allah yasa aga mama lpy domin yadda nake son uwata haka nake son nawani aikin banza tofa jama a wlh duniya takusa tashi saboda uwai dan adam zaiya farin ciki da kaddaran dan uwansa Allah ya sauwa ke tsinan nu🤫🤫🤫🤫dallah kuma na shi ru dama annabi swa yace fadi alkairi ko kai shiru shegu🤔🤔
Allah y sa mu dache
Wllh wasu magarsu akwai gaskiyafa❤
😡😡😡😡😡😡
Hmmmm yan bidinga masu raba masoyyah kanaji kana ganin ka rabu da naka har abada ba dawowa ba kuma mai temakon ka..😢
wanwiya
Yawan cin su wawaye sufi yawa
Tunda nike ban taba ganin dabba ba kamar dan najeriya ba
Baban ka ne jaki Babar ka kuma katuwar jaka. Kai kuma alade
Hada kai kenan kai ma dabba ne
Nima zanbada gudun mawan 10k wallahi
A domin mubiya ninkin abinda rarara zai iya biya don kada asako mahaifiyar tashi