NASARAR DA NNDP TA SAMU A AIKIN ƘAWATA TITUNA

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 30 ก.ย. 2024
  • Sabuwar tsarin cigaban jihar Neja (NNDP) a karkashin jagorancin Mai girma Gwamna Umaru Mohammed Bago, na ci gaba da samun gagarumar nasara a aikin sabunta biranen Minna.
    Ana faɗaɗa hanyoyin zuwa tituna guda shida, tare da gina gadar sama da gadoji - wannan wani gagarumin cigaba ne wanda zai inganta zirga-zirgar ababen hawa da isa ga ko'ina cikin sauki a birnin.

ความคิดเห็น •