Wata Bahaushiya ‘yar jihar Kano wadda ta auri ɗan ƙasar Turkiyya ta bayyana mana yadda soyayya da farar fata ke da “matuƙar dadi da kwanciyar hankali.”
Allaah SWT ya albarkaci rayuwar ku ya shiryeku yasaki ki daina fita babu cikakken hijabi, ya baku ikon kula da addini 99%, ya baku zuri'ah dayyibah wacce Annabi SAW zai yi alfahari da ita, ya kuma kara muku wadata ta zuci da ta zahiri. Ina muku fatan alkhairi Allaah ya kyautata karshenmu baki daya.
Allah ya baku zaman lafiya da gina rayuwa cikin tsari, batun zuwa Nigeria ba naki ne ba kawai ki zauna ko inane saboda biyayyar aure in sha Allah zaki chi moriyar zaman,tunda ba hanaki zuwa gida zaiyi ba, kuma shawara kiyi kokari ki koyi harshen sa saboda fahimtar juna da iyalanshi da kuma na yayanku.
Kyawawan halayanki dai dayake yawan fadi nasan dai shine yasa Allah yabaki jindadin gidan miji da kuma irin wannan kyakyawon mutumin fatan Alkairi gareki
Masha Allahu Allah Yabasu Zaman Lafiya Da Zuri’a Diyyiba Gaskiya Nayi matukar farinciki wlh Har cikin Zuciyata Abin Yayi Matuqar Yi Allah Yarabasu Da Dukkannin Sharrin Abin Halitta Yabasu Zaman Lafiya Dan Alfrmar Annabi Mohd S a w 🥰
Alhamdu lillah, gaskiya kin burge Ni kin karɓoma Nigeria kambi na alkhairi, Allah shi sama auren ku albarkah, Mun gode da irin tarbiyyar da kika riƙe har yaga yana son ki.
Tabbas domin hassada da mugunta itace abincin yan Nigeria kuma hassadar har acikin gidanku sekaga anayima ita balle awaje a Nigeria ne zakaiwa mutum hanyar aiki yazo kuzauna tare shi kuma yayi kokarin korar ka daga gurin tabbas kinbata shawara mekyau
Tabas kuwa kasa mutumin Nigeria agurin aiki shizaifara kokari korarka hakan abincin yan Nigeriane ai taka woshi Nigeria babban kuskurene in yanada kyawawan halaye za a gurbatashi da mummunar halayya inyana aiki Nigeria za gurbatashi da cin hanci darashawa da zalinci da baking ciki da hassada da damugunta da nemanmata kai hardama shayeshaye sai anbatashi karshekuma akasheshi kisa irinnawulakanci dikwannan zaifarudashi indai a Nigeria zai yirayuwa mutanan kirki nawa Nigeria tabata wasukuma takashesu kisa irin nawulakanci wainda akaima haka a Nigeria basakirguwa Allah yakiyashemu Ammen.
Ina muku fatan alkhairi, dan Allah kada kike nuna masa halin matan hausawa na rashin girmama miji da high expectations, kada ki nuna dole sai kin juyashi. Sunfimu riqo da addini bazasu yarda da wadannan halayen ba. Allah Ya zaunar daku lafiya
Karya kike kinbi duniya dai ke musulma kin Auri wanda bamusulmiba dama wasu matan da duniyace gabansu baruwansu da bincikar addini kawai Sai aure wajen addini baruwanki Kenan Allah shiryamu duniya dai ko Anaso ko baaso sai an Barta Allah sa mumutu cikin musulunci ameen summa amen yahaiyu yaqaiyum 🤲 🤲 🤲 🤲
Allaah SWT ya albarkaci rayuwar ku ya shiryeku yasaki ki daina fita babu cikakken hijabi, ya baku ikon kula da addini 99%, ya baku zuri'ah dayyibah wacce Annabi SAW zai yi alfahari da ita, ya kuma kara muku wadata ta zuci da ta zahiri. Ina muku fatan alkhairi Allaah ya kyautata karshenmu baki daya.
Amiin summa amiin
Amen
Masha Allah Allah yabaku zaman lafiya da zuria nagari
Mashaa Allah! Allah ya Sanya alkhairi
Masha Allah,AI sunanan darajan mace sosai,BA irin wasu daga cikin namuba,Allah yasa mutuwa zata raba ❤
Masha Allah Allah y baku zaman lfy ❤❤❤❤
I wish the couples happy marriage life
Masha Allah
Allah ya baku zaman lafiya da gina rayuwa cikin tsari, batun zuwa Nigeria ba naki ne ba kawai ki zauna ko inane saboda biyayyar aure in sha Allah zaki chi moriyar zaman,tunda ba hanaki zuwa gida zaiyi ba, kuma shawara kiyi kokari ki koyi harshen sa saboda fahimtar juna da iyalanshi da kuma na yayanku.
To ai ba ita ta fara auren dan Türkiye ba akwai su dayawa muna tare dasu ...kuma Alhamdulillah suna riqe matansu
This is soo sweet ,Allah ya baku zaman lfy ❤️🔥
Kyawawan halayanki dai dayake yawan fadi nasan dai shine yasa Allah yabaki jindadin gidan miji da kuma irin wannan kyakyawon mutumin fatan Alkairi gareki
Kowa Allah ya kaddara masa rabon sa. Namiji namiji ne mace kuwa mace ce ko a’ina suke a fadin duniya.
Masha Allahu Allah Yabasu Zaman Lafiya Da Zuri’a Diyyiba Gaskiya Nayi matukar farinciki wlh Har cikin Zuciyata Abin Yayi Matuqar Yi Allah Yarabasu Da Dukkannin Sharrin Abin Halitta Yabasu Zaman Lafiya Dan Alfrmar Annabi Mohd S a w 🥰
Kyakyawar mace Haka ai dole baturan ya rikice. Allah Ka Basu zama Lafiya Amin
Kikace Dan turkiyya, Ai ba Nature bane Kenan.
Don Allah ki Zama wakiliya ta gare a wurin sa a ma tsayin ki na arewa kuma
Allaah SWT ya bata ikon zama wakiliyar su Nana Khadijah da Aishah Radiyallaahu anhumaa
Masha allahu Kina da nutsuwa Allah ya baku zaman lpy
Allah ya kareku daga kandun-baka. Allah ya zaunar daku lafia.
Masha Allah Alhamdulillah
Dan allahkarkece amana
Mashaa Allah .. Allah ya sa Albarka a rayuwar Aurenku ,Yasaku cikin Amincinsa da Yardarsa. Yaa hayyu yaa qayyum ❤🎉
Smiling from ear to ear, Allah yasa Albania. MashaAllah
MASHA ALLAH TABARAKA ALLAH may ALLAH bless your new home ❤❤❤❤❤
Masha Allah. Allah kara dankon kauna🌹🌹
Bama Addinin sane ya burgeki ba wai ma Murmushi
Allah ya shiryemu
Masha Allah tabarakalla May Allah bless d Union Ameeeeeeen yaa Allah
Alhamdu lillah, gaskiya kin burge Ni kin karɓoma Nigeria kambi na alkhairi,
Allah shi sama auren ku albarkah,
Mun gode da irin tarbiyyar da kika riƙe har yaga yana son ki.
بارك الله لهما وبارك عليهما وجمع بينهما في خير
Masha Allah , Allah ya Baku Zaman lfy ❤❤❤
Masha Allah 😍 Allah ya Baku zaman lpy 🎉
Masah Allah Allah ya sanya alheri ya bada zaman lfy
MA Sha Allah tabarakallah Allah yasa Sanya albarka
Masha Allah allah ubangiji yabaku zaman lfy
Mashaallah. Allah ya sanya albarka
Allah yabashi ikon riqeta amana
Wallahi hular tamakau sosai good luck brother you married our sister
Congratulations
❤❤❤🎉🎉🎉
ماشاء الله تبارك الرحمن
Masha Allah yanunamiki yanda ake project yanxu kuma yanayimi practical. Allah yabaku xaman lafiya
Ma sha Allah kaman yana gane abun da takecewa❤Allahumma barik
Allah ya sanya alkhairi. Allah ya baku zaman lafiya da zuri'a ta gari. Ina taya ku murna!
Allah daiyaqara amana
Allah ya baku zaman lafiya hauwa . Am so happy for you ❤
Inbaki shawara to wallahi gara ku koma istanbul din dazama
Gaskiya dai kam
Masha Allah Allah sanya alkhairi Allah Baku zaman lpy Allah yasa musilmine de
Allah.ysaa.albarka.kuma.ya barkutare
Thanks you
Masha Allah Allah yasanya alkairi.
Allah yasa alheri ya Bada zaman lfy
بارك لكما وبارك عليكما وجمع بينكما في خير 🎉🎉🎉❤
Allah ya ba kuh zaman lpy
Masha Allah Allah ya albarkaci rayuwa
Nace Don Allah in mijin naki yanada kani to kice masa yasamu mata 😄
😂😂😂😂😂😂 kamaryaya ???
😂😂.... Kema Allah kawo miki mafi alkhairi
Kai jamaa
😂😂😂
Hhhh
Ma Sha Allah❤
Masha Allah ❤ Allah yabaku zaman lafiya da zuriyya dayyiba
May almighty Allah bless you
Masha Allah Allah ya badazaman lfy
Allah Ya baku zaman lafiya. Ki yi masa ɗan wake sa cabbage da kwai ya sha mai da yaji...Suna son shi sosai
Wow I'm happy for you my dear Allah ya baku zaman lafiya
Allah yasakindace duniya da lahira
ماشاء الله تبارك الرحمن بتوفيق أن شاء الله أمين يارب العالمين
I wish you a very all the best 🎉
Baraka Allahu Lakuma Wa Baraka Alikuma Wa Jamaah Baina Kuma Fee Khair. Allahumma Barik.
Macha Allah toubarikallah Allahouma barik❤🎉
ماشاءالله ربنا يرزقني من واسع فضله زي كذا 😢😢
Allah ya baku zaman lafiya forever
Masha Allah Lallai project yahada aure
Marsha allah allah ya sah allbarkah Ameeeeen 🎉🎉🎉🎉🎉
Allah ya baku zaman lafiya
Masha Allah 🎉🎉🎉❤❤❤
Allah yabada zaman lafia
Masha Allah çok guzal 🥰
Masha Allah, Allah ya ba ku zaman lafiya.
Masha Allah, heureux ménage.
Perfect ❤
ALLAH y bada zaman lpy 🙏
Mashallah🥰
Allah yabaku zanma lafiya 🎉🎉🎉
Masha allha allha yabada zanma lafiya
Allah ya bada xama laphiya🎉❤❤
Allah ya baku theman lafiya
People should know that 99%na Yan turkey musulmi neh,amma suna amfani da sunan rana
Zan bakishawara yar uwa karki kuskura kikawoshi nageria hassada bakin ciki zuga asiri dik anageria akeyin wadannan abubuwan kadan kenan abun dana lussafa yanmata lalatattun maza wajen aiki zasu gurbatamikishi karshema arabaku kidai duba zamankicen yafi gwara kizo kikoma yafimiki kwanciyar hankali
Qwarai kuwa
Tabbas domin hassada da mugunta itace abincin yan Nigeria kuma hassadar har acikin gidanku sekaga anayima ita balle awaje a Nigeria ne zakaiwa mutum hanyar aiki yazo kuzauna tare shi kuma yayi kokarin korar ka daga gurin tabbas kinbata shawara mekyau
Tabas kuwa kasa mutumin Nigeria agurin aiki shizaifara kokari korarka hakan abincin yan Nigeriane ai taka woshi Nigeria babban kuskurene in yanada kyawawan halaye za a gurbatashi da mummunar halayya inyana aiki Nigeria za gurbatashi da cin hanci darashawa da zalinci da baking ciki da hassada da damugunta da nemanmata kai hardama shayeshaye sai anbatashi karshekuma akasheshi kisa irinnawulakanci dikwannan zaifarudashi indai a Nigeria zai yirayuwa mutanan kirki nawa Nigeria tabata wasukuma takashesu kisa irin nawulakanci wainda akaima haka a Nigeria basakirguwa Allah yakiyashemu Ammen.
waw nice
Mash Allah
Masha Allah, is very interesting
Ina muku fatan alkhairi, dan Allah kada kike nuna masa halin matan hausawa na rashin girmama miji da high expectations, kada ki nuna dole sai kin juyashi.
Sunfimu riqo da addini bazasu yarda da wadannan halayen ba.
Allah Ya zaunar daku lafiya
Good 👍
Aman labari dadi walahi
Wish you the best of luck
Gaskiya ne Allah yabada zama lafiya
Karya kike kinbi duniya dai ke musulma kin Auri wanda bamusulmiba dama wasu matan da duniyace gabansu baruwansu da bincikar addini kawai Sai aure wajen addini baruwanki Kenan Allah shiryamu duniya dai ko Anaso ko baaso sai an Barta Allah sa mumutu cikin musulunci ameen summa amen yahaiyu yaqaiyum 🤲 🤲 🤲 🤲
Turkawa musulmai ne wallahi, kaje kakara bincike 😡🤔
Waya gaya maka ba musulmi bane kanajin yache sunan babanshi aziz. 😊
Masha Allah ugangiji Allah y sanya Alkhairi da Albarka y baku zamàñ lfy da zuri,a daiyi ba.
You should be embarrassed at your ignorance.
Allah sanya alkharie🎉🎉😊
MashaAllah Alhamdulillah
Mashallah
Ma shaa Allah
Muma Allah yabamu bature😂
Yayi kyau❤❤❤❤
Allah sarki Allah Baku zaman lpy
Abun shaawa 😢😊
Masha Allah tabarakallah Allah ya baku zaman lfy, but Yan turkiyya ba turawa ba ne kawai sun shiga kungiyar taraiyar turai ne