MUGYARA ZUCIYOYINMU MUKOMA GA ALLAH YAFIMANA KYAU MUCIGABA DAGAYAWA WANDA YAFI GWAMNATIN DAMU GABADAYA ZAIFIMANA BIN MAGANAR CONDITION ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA DUNIYA DA NIGERIA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN
Allàh ya jikan sheikh abubakar gumi da sheikh jaafar Mahmud da albani zari da dukkan kullihim musulmi daace zangazanga ya halarta da nine na farko acikin sa bcos I'm ready 4 whatever
MAatsanincin halin talaucin da kasa take ciki, da irin mulkin zalunci da shugannin Najeriya sukeyi shi ya jaza irin wannan zargin akan malamai da mugayen shugabanni
Lallai mutane kusa hankali yanda Abaya muke wawaye toh yanzufa lokacin sa hankali ne, da nisan tinani, wlh idan bamu hada kai mun kawo sauyi a wannan kasarba, mu cire storo dama kullum kashe mu ake, mu futo sbd Allah sbd kauda gwamnatin zalunci da kafa gwamnatin Musulunci toh wlh ku shiya wahala da yunwa yanzu kuka fara gani.
Don Allah kadaina magana na RASHIN girmamawa, ai suma iyaye ne. Daya shugaba, daya malamine. In Kai mai tarbiyane ai sai ka kyautata lafazinka, za'a fahimceka. Zanga Zanga, sai ka dawo.
Ka gyara maganarka malam daurawa yasan Nigeria da shuwagabanninta a Kuma son talakan Nigeria da Abinda zai aikata inya samu dama,,, yasan wannan sama dakai malam
Allah yabiya mai sajen gaskiya🤲👍
Allah yajadarai Malam Allah yakaremanakai
Ka gyara usulubin waazin ka, akwai gyara bahaka ake waaziba.
Allah ya albarkachi rayuwarku kaida dukkan zuri'a rka
Allah yasaka da alheri malam
Malanta. Sai Malamai. Ba Yan Hayaniyaba. Allah Ta'aalaa Yakyauta.
Gaskia dokin k'arhé❤❤❤
Vs.
Allah yasaka da alkairi gaskiya mlm kana burgeni sosai a kwai fadin gaskiya fatan alkairi
Gaskiya maganan ka ba girma mawa acikin ta ka gyara uslubin da'war ka
Mutanan nageria Allah ya chiryaku ,
Slm barka always. Saka malam
Wannan maganar Tasabawa Annabi Muhammad (S.AW) Annabi yace Ayi Hakuri kaikuma Kanata sabawa Annbai
Walayi karya kayi Annabi bece ayi hakuri da zalunciba
Wa azima beshiga idan kasa nacikin masifa da yuwa
Wai yanzu kai karatune kake koko
Masha Allah mL
Allah yakarawa malam lafiya, gaskiya naji dadi, Allah yasaka da alkhari😢
😂 wllhi malam munah godiyah
Allah ya qarra sutra duniya da lahira
True talk my brother
MUGYARA ZUCIYOYINMU MUKOMA GA ALLAH YAFIMANA KYAU MUCIGABA DAGAYAWA WANDA YAFI GWAMNATIN DAMU GABADAYA ZAIFIMANA BIN MAGANAR CONDITION ALLAH YAKAWOMANA KARSHEN MASIFUN DA SUKA DAMEMU NA DUNIYA DA NIGERIA BAKI DAYA ALFARMAR ANNABURRAHMA AMEEN
Allah yasa kama da Alkairi
Ba muda komai ya Allah ka basu mulki suna zaluntar mu Allah ka isar mana dan girman Allah ayi musu alqunut
Marar kunyar karya. Idan ka Isa ka fita kayi abun da hukuma zata kama ka ka gani.
Malam Maida raddi
Malami ya zagi dan uwansa malami, talakawa su zagi malamai, in siyasa su ma haka,
Allah ya shiryarda mu gabaki daya
Malamin gaskiya kenan
Wannan gaskiya ne
Kai yanzu marar kunya ne kai akan daurawa aman kai angulune da kan zabo ɗan baradar wasu manyan
Allah ya kara lafiya Amin 🤲❤🎉
Wake 3+ ayah 1600 Astagfrullah
Nagode sosai malam Allah yajakwananka
Allah ya sauwaqe
Allàh ya jikan sheikh abubakar gumi da sheikh jaafar Mahmud da albani zari da dukkan kullihim musulmi daace zangazanga ya halarta da nine na farko acikin sa bcos I'm ready 4 whatever
Mallam baikamataba, zanga zanga ba ta haifai da Alkhairi,
ستقومون امام ربكم الذي خلقكم بغير شيء و يسالكم من عملكم بعلمه في حال حياتكم
Mude bazamuyiba munkuma mikawa Allah kukanmu
allah ysk mafificin alkaire
❤❤❤❤❤❤❤
MAatsanincin halin talaucin da kasa take ciki, da irin mulkin zalunci da shugannin Najeriya sukeyi shi ya jaza irin wannan zargin akan malamai da mugayen shugabanni
Kaji malamai na gaskiya
Kayidede ya malam 🙏
Ya sallam
Gaskiyer lokaci Yaya Dan Nigeria ya kwaci hakkin sa
Lallai mutane kusa hankali yanda Abaya muke wawaye toh yanzufa lokacin sa hankali ne, da nisan tinani, wlh idan bamu hada kai mun kawo sauyi a wannan kasarba, mu cire storo dama kullum kashe mu ake, mu futo sbd Allah sbd kauda gwamnatin zalunci da kafa gwamnatin Musulunci toh wlh ku shiya wahala da yunwa yanzu kuka fara gani.
Ilimi ba aiki dashi kugyra halayenku daurawa afuka sanin abinda rayuwa take ciki Kuma kaina baka fitowa idan zaayi
Hajiya najaatu
gaskiya ne ربي يحفظك ياشيخ
Malam irinku mukeso kudinga magana
Ya kamata yayi da ladabi, ai ko ba komai sun girmeshi, Amma irin wannan magana akwai RASHIN Kunya aciki.
Tofa kaikuma waye Kai wlh bantafa ganinshiba laile jahilci baiyi ranaba
👍👍👍👍👍
Amma waye zai jagoranchi zanga zangar?
MANZON ALLAH YACE *IZALAN TASTADI FASNAA MAA SHI"ITA" MEANING __ IDAN BAKA DA KUNYA TOH KAYI ABUN DA KAGA DAMA"
Mungode
The needful must be done.
Don Allah kadaina magana na RASHIN girmamawa, ai suma iyaye ne. Daya shugaba, daya malamine. In Kai mai tarbiyane ai sai ka kyautata lafazinka, za'a fahimceka. Zanga Zanga, sai ka dawo.
Ai saboda shugabannin basu kyautata nasu lafaziba shi Yasa ba za a kyautata masu lafaziba.
Wannan fa ba malami bane Dan Tasha ne wlh wai mlm daurawa kake cema kai SBD mutumin banza ne kai
Ka gyara maganarka malam daurawa yasan Nigeria da shuwagabanninta a Kuma son talakan Nigeria da Abinda zai aikata inya samu dama,,, yasan wannan sama dakai malam
Ka barshi kawai, soko
Ilimi ba tarbiyya kamar Kogi ne mai ruwa amma kuma gurɓataccen ruwa da baya amfanar kowa
Lokacin tarbiya a Nigeria ya wuce
Waldo mallam
Kaskiya
Sai kaje kayitayin zanga zangan tunda karena malamanka
Bar wawa kawai.
Susani sarai
Allah ya Kara ma lafiya
Www.hajiya naja atu
Malanta. Sai Malamai. Ba Yan Hayaniyaba. Allah Ta'aalaa Yakyauta.
Malanta. Sai Malamai. Ba Yan Hayaniyaba. Allah Ta'aalaa Yakyauta.