Allah yasaka da alkairi..... Walahi akramakallah wallahi kullum muna girmamaku.... Sai kadaan daga cikin matasa da suka samu zamiya ko kuma rashin tarbiyya..... Basu karahta Ta'aleemul muta'allim ba, ko kuma basa aiki dashi...
Gaskiya ne malam Allah yasa suji kuma su fahimta Wlh mu talakawa muna cikin yunwa da matsin rayuwa an maidamu tamkar mabarata Allah ya kawo Mana qarshen wannan yanayi😢
Mallam kayi kokari, amman kasani tun farko ka ce ambaka umurni da ka hana yunkurin zanga zanga da ga office din Dss.ka kuwa cika musu. amman. Inda ka manta ai Gomnatin Buhari da Tunibu jini ne da hanta. Ka bigire da dora laifin wa Buhari. Kana ta goyon bayan Tunibu. Allah sa mu dace Allah bada lada wasalam
@@muhammedbappa7560 ni ba Dan karamin yaro bane Mai neman suna.tun zamanin Abacha muke da'awah. Mind your language. Da ace Sheikh ibn Fodio irin malamman wanga zamani ne da har yanzu muna cikin duhu. Jeka Karanta suratul Yusuf,Suratul HUD,Suratul Yunus etc kaji yadda Yahudawa suke jagororin gwagwarmaya
Slm Malam don Allah kayi tunani Mai kyau mana to yanzu wane irin Bala, ine bamu ciki kaje Ka Fadi ma shuwagabanni BA talakka BA Kai malan taya zakace kafi kowa sanin halin matsi da talauci da jama,a suke ciki don Allah Malam Ka taba kwana ci abinci BA tunda muka Shiga wannan yanayi ne to kuma Malam miye ya rage na lalata arewa ai sun Gama lalatawa malam
Yan siyasa duk Wanda yahada Kai da su shi zae ji kunya, kowa yaga abinda sun kayi da masautar Kano da wasu wuraren, idan malamai basu Kama Kansa ba toh abinda ke faruwa Yanzu tsomin tabine
Wasu masana masu hangen nesa sun hango jirgin sirrin sharrin Amurka mai SAUKAN RAGO ya ka wo duwatshu ton 1,000 ya ajiye a sansanin da za a yi zanga zanga.
Wannan malamin is not serious, politicians do not understand any language aside this, maganar za'ayi zanga zanga da a durkusar da arewa wan qaryane. Kuma idan tinubu yasan halinda ake ciki meyasa yabawa majalisa umurni a seya masa sabobin jiragen sama har guda biu
Allah yasaka da alkairi..... Walahi akramakallah wallahi kullum muna girmamaku.... Sai kadaan daga cikin matasa da suka samu zamiya ko kuma rashin tarbiyya..... Basu karahta Ta'aleemul muta'allim ba, ko kuma basa aiki dashi...
😊😊😊
Yan siyasar kasarnan sun sami saah akan talakawa domin gashi ana anfani da wasu malamai atsoratatda mutane.Hasbunallahu wa niimal wakil.Amin.
Lalle bakada hangen nesa
Allah Yasa Afihaka Ubangiji Yasa Aljannace Makoma
Allāh SWT ya zā6ā mana mafi Alkhairi; Allāhumma Aameen 🤲
God bless you akramakallah
MASHA ALLAH YAYIKAU
Gaskiya ne malam Allah yasa suji kuma su fahimta
Wlh mu talakawa muna cikin yunwa da matsin rayuwa an maidamu tamkar mabarata Allah ya kawo Mana qarshen wannan yanayi😢
Allah yasa kama alkhairi
Allah naganikowa
Malam Triph kafadi gaskiya,❤❤❤❤❤
Allah ya saka muku da fiyayyen alkhairi
Allah ya saka da alkhairi malam🙇♂️🙇♂️🙇♂️🙇♂️
Allah ya saka da alkairi
Allah yasa kada AL-KHAIRI
Ayi hakuri Malam Allah ya taimaka
Allah yasaka da alkhairi malam
Allah yakaremu
Allah ya saukake! Amin
Malam kaima Kaji tsoron Allah
May Allah guide you because you have spoken the truth to the authority.
Allah ya saka da aleri
Allah saka da alkhairi
Malam Allah ya saka maka da Alkhairin sa, Wannan maganar itace maganar da tasa na sauka daga zanga zangar da zamu yi, in sha Allah,
Allah ya kara muku kwarin gwiwa malam
Allah ya temakemu a Rayuwa
Nawa akaba please! Kanaso kace karyi to wallahi sai munyi inshallah
To gafili ga Mai Doki 😊
Ga fili ga Mai Doki
Ga fili ga Mai Doki
Masha Allah
Allah ya sakawa malam da alkhairi
Allah ya saka maka da Alkhairin sa
Allah ya saka da alheri
Wawa kawai
Malam Allah saka da Alkhairi,Amma No going back
Truth❤❤❤❤❤
We respect your judgement Sir
Allah ya isa, malamai kun zunga mu da Muslim Muslim ticket kun kasa fitar da mu saidai tsoratarwa kada ayi zanga zanga daga wannan bakar yunwa
Allah kyauta
Malam aji tsoron Allah, miyasa ita govt tabari aka shigo da makamai ba custom a boarder ne,
Mallam kayi kokari, amman kasani tun farko ka ce ambaka umurni da ka hana yunkurin zanga zanga da ga office din Dss.ka kuwa cika musu. amman.
Inda ka manta ai Gomnatin Buhari da Tunibu jini ne da hanta.
Ka bigire da dora laifin wa Buhari. Kana ta goyon bayan Tunibu.
Allah sa mu dace Allah bada lada
wasalam
Zanga zanga ba gudu ba Jada baya
Don Allah malamai kuyi taka tsantsan akan yan'siyasa kada su maida addini cikin siyasa kamar yadda akayi ma Sarakuna.
Ai tuntuni malaman sun fada tarko yansiyasa.Allah Ya kyauta.
Allah yamaganta
Y'a allah yazaunar da kasar mu lafiya da sauqi rayuwa 😢
Wannan Bai iya wa'azi ba..
Kai ka iya ko
@@muhammedbappa7560 ni ba Dan karamin yaro bane Mai neman suna.tun zamanin Abacha muke da'awah. Mind your language.
Da ace Sheikh ibn Fodio irin malamman wanga zamani ne da har yanzu muna cikin duhu.
Jeka Karanta suratul Yusuf,Suratul HUD,Suratul Yunus etc kaji yadda Yahudawa suke jagororin gwagwarmaya
Kai, gaskiya ilimi yayi. Wallahi mallam badan ilimi ba bazaka iya bashi wannan amsar ba. Allah ya saka maka da Alkhairi.
Good Answer mallam
Allah ka tabbatarmana
Gasikiya ne wlh
Wlh wlh chin mutunchin da akewa malamai shikadai zai iya kara masifa akasarnan
افضل الجهاد كلمة الحق عند سلطان جائر
To wai ya akayi gwamnatin tabari akashigo da maka mai?? Bata iya Hana shigowa da maka mai ba... Amma za a iya Hana zanga zanga??😢
Gaskiya!!!!
Slm Malam don Allah kayi tunani Mai kyau mana to yanzu wane irin Bala, ine bamu ciki kaje Ka Fadi ma shuwagabanni BA talakka BA Kai malan taya zakace kafi kowa sanin halin matsi da talauci da jama,a suke ciki don Allah Malam Ka taba kwana ci abinci BA tunda muka Shiga wannan yanayi ne to kuma Malam miye ya rage na lalata arewa ai sun Gama lalatawa malam
Dan Allah mallan kuce musu bring back our suicide fuel inn da shi wllh babu zanga Zanga I promise you
,🙏🙏🙏👍
Siyasa kawai kukeyi
Gaskiyar magana DSS inayi mata barka da rudu data nemeka amatsayin mai isar mata da saqo kai kam waye??? gsky kai ba malami bane spoter ne kawai
Malam su bude border dawo da subcidi
Kufahimta daga cikin al'umma matasa dake zagin malama a wannan karon matasa ne daga cikin kungiyoyi
Yan siyasa duk Wanda yahada Kai da su shi zae ji kunya, kowa yaga abinda sun kayi da masautar Kano da wasu wuraren, idan malamai basu Kama Kansa ba toh abinda ke faruwa Yanzu tsomin tabine
Assalam malam bakowani malami ake zagi ba
Malam afada man talakawa suji abubuwan da aka tattauna da shugaban kasan.
Da Haka kake wan azi da yafi,
Wllh kukuka jaifa kasar nan a halin da Nigeria ciki wllh karyane
Allah ya Bada saa a Dawo lfy......
Anan Malam yayi karya,
Mai ya hada wannan da gwamnatin Buhari?
Malam dai onriri-nonyanyo inji Ibo.
Wasu masana masu hangen nesa sun hango jirgin sirrin sharrin Amurka mai SAUKAN RAGO ya ka wo duwatshu ton 1,000 ya ajiye a sansanin da za a yi zanga zanga.
😃😃😃😃😀🇧🇫🇳🇪🇬🇳👍👍👍👍
Wannan malamin is not serious, politicians do not understand any language aside this, maganar za'ayi zanga zanga da a durkusar da arewa wan qaryane. Kuma idan tinubu yasan halinda ake ciki meyasa yabawa majalisa umurni a seya masa sabobin jiragen sama har guda biu
Kuma ma nan ma kudun ba Wani zanga zanga
Wai Dan Allah meyasa ba akama Yan boko Haram meyasa ba akama Yan kinnafin Anma Wanda yafito yayi magana akan zanga zanga ankamashi
Toh Kai Malami ne daza ka fito kana wannan sa karin zan can Wawa kawai.
Aa mlm suyi hakuri sukoma gefe akyale talakawa da shuwagabannin kasar Nan kawai
MLM magañar Zanga zanga sai mun yi,
A day yihakuri nasara yanakusa Allah zaikawo mafita zanga zanga give more time please my people
Sai anyi malam bamu yardaba kowa yamutu kumus
Babu wani murkushe arewa wanna zanga zanga saboda talafin man ba arewa aka cirewa ba duka najeriya
Toh kana dai isar da sakon kenan!!! Bacin daa kace bazaka isar ba sai an baka amsa. Me hakan yake nufi?
Biriguda
wannan gwamnati ita ta kirkiro wannan matsala ba ruwan gwamnatin baya.
Mudai sai munyi zanga zanga
AYI lfy mudai baza muyi ba.......ku kuma da bąka fahimta Sai kuje
Abubuwan da ake tsorp
😖😖😖😖
Wrong sir
Suciyo bashi su zuba aljihunsu su bammu bammu da biya
Wlh haka sukeyi su cika aljihunsu sai dai a rika fadin manyan barayi a tv shikenan kuma sai kaga barawo yana darza manyan motaci