Darasi a yakin Gaza da sudan ga shugabannin Nigeria da talakawansu.

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 5 ก.ย. 2024

ความคิดเห็น • 64

  • @AbdullahiAbdullahi-dg6us
    @AbdullahiAbdullahi-dg6us หลายเดือนก่อน +8

    Allah karemu daga sharrin
    Zanga-zanga.
    Amma wasuma gasunan Suna
    Mutu Akan rashin abinci.

  • @umaralimustapha6216
    @umaralimustapha6216 หลายเดือนก่อน +2

    الحمد لله ماشاء الله لا قوة إلا بالله بارك الله فيك وعليك يا شيخ

  • @fatimamuhammad7967
    @fatimamuhammad7967 หลายเดือนก่อน +2

    Gaskiya malamai kuji tsoron Allah,kuma bakwayiwa talakawa adalci

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan หลายเดือนก่อน +7

    an fara daina sauraran maganan malamai yanzu a Nigeria, indai ba'a kawo karshen wannan yunwan ba fa akwai matsala

    • @saminudanji3494
      @saminudanji3494 หลายเดือนก่อน

      Karoki Allah yabaka abinci ba gwabnatiba

  • @saminudanji3494
    @saminudanji3494 หลายเดือนก่อน

    Jazakallahu kairan malan

  • @bigbomtv3160
    @bigbomtv3160 หลายเดือนก่อน +15

    No going back zanga zanga

  • @user-ke8uo7in6d
    @user-ke8uo7in6d หลายเดือนก่อน +3

    Allah yasamu dace

  • @umarbello3984
    @umarbello3984 หลายเดือนก่อน +1

    Munafuki Banxa zanga Zanga No going Back

  • @AbdulAzizJafar-g4i
    @AbdulAzizJafar-g4i หลายเดือนก่อน +6

    Ok MLM dakusan da haka kuke durewa yansiyasa gidi ai lkc ya kure Kuma mlm kumata matsalah Nigeria Sam ba irin ta ksashen da kuke nupiba gsky in haka ne meyasa da gwanaty tabiya mk kujuru haji buku tausaya talakaba asai mūsu abice šai yanxu talaka Yana kwana da yunwa kuzo kunabawa mutane hkr wlh šai muyi mlm yuwa batajin hkr

  • @kabirmuazu9510
    @kabirmuazu9510 หลายเดือนก่อน

    Wlh Allah Sai yayi mana sakayya tsakanin mu daku masu ci da ceto

  • @fatimamuhammad7967
    @fatimamuhammad7967 หลายเดือนก่อน +1

    Allah ya isa akan yunwar damuke kwana da ita

  • @abdulqadiryahya9347
    @abdulqadiryahya9347 หลายเดือนก่อน +1

    اللهم احفظ شيخنا

  • @imranaawaisu3799
    @imranaawaisu3799 หลายเดือนก่อน

    Allah ya zaba Mafi alkhairi

  • @user-hj1to7vx9j
    @user-hj1to7vx9j หลายเดือนก่อน

    Allah ya saka da alkaiei

  • @IsmaailMuhammadSaeedMuhammad
    @IsmaailMuhammadSaeedMuhammad หลายเดือนก่อน +1

    Hmmm! 💔
    To Malam, abinda ke faaruwa shi ne, Musulmai Laarabaawa sun taba neman su taimaki Palastinu akan yahodaawa, a shekara alif da dari tara da arbain da takwas,(1948), to amma kasar israila taayi nasara akan su baaki dayan su, saboda taimakon kasar amerika da kawaayen ta! 😢
    Don haka, sun taba jarrabaawa, kuma baa su kadai ba ne Musulmai ba, Saannan anaa daukar karaatu ne dangani da abinda ya faaru a baaya.
    Musulmai, mu tuba zuwa ga Allah, kuma mu sauke wajibi da ke a kan mu, zaa mu yi nasara, amma baa zarge kawai zaa mu saura yi ba! 💔🙏🏿
    Naa gode.

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan หลายเดือนก่อน +4

    Ayi zanga-zanga kawai,

  • @adamkabiru6669
    @adamkabiru6669 หลายเดือนก่อน

    Wallahi maganarku gaba daya anciremata karbuwa sabida munajin yinwa kukuma ga kunan fessfes

  • @kabirmuazu9510
    @kabirmuazu9510 หลายเดือนก่อน +1

    Kuma fadan Sudan ai Bawai zanga Zanga ce tajanyo ba Wannan rigima ce ta mulki tsakanin su

  • @Abubakarbnmohammad
    @Abubakarbnmohammad หลายเดือนก่อน

    Allah ya Saka da alkhaeri

  • @SAaduAliyu-zg7mh
    @SAaduAliyu-zg7mh หลายเดือนก่อน +3

    Ummm wlhi Shima fah sbd baisan miye yake faruwa bane sbd ya yan SA Basa ciki HK ma iyayen sah matasa Duk a halisa Basa cikin matsalar Nigeria wlhi Da Suna ciki wlhi wlhi tallahi ba Zai taba fadin HK bah mudai Duk Wanda ya bayarda gudummuwa wajan chutar Da al ummar mazon allah sallahu alehi wassalam Allah ya tsine masa albarka Duniya Da lahira

  • @Ibrahimaat
    @Ibrahimaat หลายเดือนก่อน

    KOMAWA GA ALLAH SHINE AKOMAWA TSARIN DA SHEHU DAN FODIO YATAFI YABARMU WATO ADDINI,
    AMMA MUDDIN ZA'ACIGABA AHAKA TO SHUWAGABANNIN NIGERIA SAI SUNSA KOWA YAYI LAUSHI

  • @salimismael4334
    @salimismael4334 หลายเดือนก่อน

    Ni nawa sako shi ne kamar haka mucire munafunci mukaunaci junan mu shi ne mafita mu bar hassada dan wadan a bubuwan su ke jayo mu na duk wadan nan fitintinu 🤲🤲🤲🤲

  • @user-ss4fo4gu8z
    @user-ss4fo4gu8z หลายเดือนก่อน

    Allaah ya kaimu lokacin zabe bola zaifahimci yayiwa talakan Nigeria mulkin zalinci,😊

  • @AminuSani-my6ju
    @AminuSani-my6ju หลายเดือนก่อน

    Madallah Munafatan Allah ya Kara siryatdamu to

  • @Tijjani111
    @Tijjani111 หลายเดือนก่อน

    To ai Malam, wasu malaman ne suka zubar da kimar su ta hanyar sayar da addinin ga azzaluman ƴan siyasa da kuɗi da kujerun Saudiyya. Allah ya kawo mana ƙarshen wannan fitina da zalinci ya bamu zaman lafiya.

  • @ANNABI-SAK-BAWASA
    @ANNABI-SAK-BAWASA หลายเดือนก่อน +1

    Ikon sai tallaka kenan duk lokacin da ya motsa dan neman hakin sa sai a jayomar Aya da hadissi amma lokacin da ake kache babu wanda ya damu abin takaici baa kache arna sai musulmai amma malamai sunki daukar kowane irin mataki, Ayanzu mun gane akan talaka kadai malamai ke daukar mataki banda masu muki da masu kudi sabadda abin da ake basu na duniya. Ya allah gamu gare ka dan girman ka , dan ikon ka , dan karfin kudirar ka, dan alfarmar sayyidina rassulillahi saw dik wanda yake sa hannu azalincin da ake wa musulmai ya allah ka chirye chi idan me chiryuwa in ba mai chiryuwabane allah ka wulakanta chi ka tarwatsa rayuwar sa dan girman zatinka allah , anta tahkumu baina ibadika fima kanu fihi taktalifuna , bi kudiratika ya kawiyu ,ya mu,izzu ,ya hayyu ya kayyum

  • @yahuzasalihuyahuzasalihu-be5wx
    @yahuzasalihuyahuzasalihu-be5wx หลายเดือนก่อน +1

    ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤ الله اكبر

  • @Maibarkonorecords
    @Maibarkonorecords หลายเดือนก่อน

    su malamai an kar6i na jar miya, Allah ya maida ku. hanya madai daiciya

  • @sirajasuleiman5053
    @sirajasuleiman5053 หลายเดือนก่อน +3

    Malam kana nufin dama bakasan da wadannan abubuwan daya fada bane se yanzu, kai dai kace kaima an sallameka kawai, don haka muma kabamu kasanmu

  • @SadanUsman-e7c
    @SadanUsman-e7c หลายเดือนก่อน

    Wlh nifa ina ganin wannan masu zagin malamannan bamusulmi bane

  • @hajarumuhammad4044
    @hajarumuhammad4044 หลายเดือนก่อน +2

    Da mutanen zamu gane da mun hakuri ko Dan yaran mu kada su koma a bola ana kashinsu kamar kiyashi, is good muhakura mujira zabe sai mu canjasu da matasa zarata zakuna.

  • @kabirmuazu9510
    @kabirmuazu9510 หลายเดือนก่อน

    To Kai dama ai dan abi yarima Asha kida ne kuma har Wannan mutumin zai fadi magana na yarda mutumin da kullum suna office din Yan siyasa

  • @user-eu5yx1qq4y
    @user-eu5yx1qq4y หลายเดือนก่อน

    Qarshe zami zaasamu wosu tsirarun malamai shegunaye

  • @kabirmuazu9510
    @kabirmuazu9510 หลายเดือนก่อน

    Kuma libiya karya ne talaka a libiya yafi dan Nigeria jindadi
    Kude kawai karnukan Yan siyasa ne masuci da addini mayaudara Idan gaskia suke fada bamuji sun kawo wata mafita akan halin da talakawa suke ciki ba

  • @AdamMuhammad-tx1sb
    @AdamMuhammad-tx1sb หลายเดือนก่อน

    Million na balalau yaturu maka

  • @givesonadam2913
    @givesonadam2913 หลายเดือนก่อน

    Kaima Mai yada labarai ambaka kudi ka amsa kenan, kamar yadda malaman ka suka karba kenan, gaza da sunan halin da muke ciki da suffan abin da talakan Nigeria yayi dai dai Dana Gaza da sudan, maqaryaci kawa Mai sun zuciya walh kana da sun rai da yada abin da yayi dai dai da muradin ka, Ban Qara binka domin kaima ansiye ka

  • @fatimamuhammad7967
    @fatimamuhammad7967 หลายเดือนก่อน

    Bayan kunsha kudi kenan meyasa kasan halin da ake ciki kai kuma katafi aikin hajji d irin waazinnan kuke take talakawa

  • @basiruhamza5281
    @basiruhamza5281 หลายเดือนก่อน

    Makar yacin malami

  • @IbrahimAbdullahi-hk9sv
    @IbrahimAbdullahi-hk9sv หลายเดือนก่อน

    Makaryatane

  • @bachirbachir-tu8fbNiger
    @bachirbachir-tu8fbNiger หลายเดือนก่อน

    امين يارب العالمين 🤲❤❤❤

  • @MuhammadardoZainulabideeng
    @MuhammadardoZainulabideeng หลายเดือนก่อน

    Saboda kunason duniya bakukukan yunwa da rashin tsaro

  • @user-fe4wf6pm4l
    @user-fe4wf6pm4l หลายเดือนก่อน

    Kai al'furqan kadaina kawo muna balalau acikin shirinka dommu yanzu ki marsa ta fara zube wa a idommu.

  • @tukurmuhammed905
    @tukurmuhammed905 หลายเดือนก่อน

    Hajara ce
    ko
    Hajaru muhammed
    yanda sukayi chaa akan bayin ayau
    haka kuma zasu sake dawowa komunki ko munso ayi abunda akaga dama
    dansu asaninsu mu bayine
    bayinma irin na shaidanu basu da lafiyarka ko natsuwar ka kaci kasha ko bakaciba

  • @IbrahimSarki-yi6rw
    @IbrahimSarki-yi6rw หลายเดือนก่อน

    Duk mai baiwa gwanatin nan uzuri to yana ci da gumin talakawa ne.

  • @aminukeanuwess3093
    @aminukeanuwess3093 หลายเดือนก่อน +1

    Kai Dallah rufe mana baki sakarai kawai waya fada maka matsalar nigeria irin ta libya ce ko Syria ko Palestine Kunga wadannan malaman wallahi indai Kuna saurarar su bazaku taba rabuwa da matsala ba.. meyasa lokacin da mutane suke cikin masifa basu fito sun nemi gwamnati ta gyara ba sai lokacin da suka ga talakawa zasu kwatowa kansu 'yanci shegu matsiyatan malamai kiri kiri kabiru gombe yazo yana nunawa mutane tinubu wai mutumin kirki ne.... Ai wallahi duk malamin daya hanaku zanga zanga inkun fito kuci uwarsa ka zane masa jikin sa wallahi yan arewa indai baku daina sauraron wadannan ajawunan ba To wallahi a talauci da wahala za ku mutu.. Ni wallahi da in saurari wannan hayaniyar wallahi gwara in kunna wakar Nicki Minaj

  • @ahmadadamu5601
    @ahmadadamu5601 หลายเดือนก่อน

    To Gwamnati sai taimana abin daya dace shine mafita kawai

  • @MuhammedBulama-qr8sf
    @MuhammedBulama-qr8sf หลายเดือนก่อน

    Nigeria fa ba gazabani yaki gazza dabag yeki da ku wani yiki a duniya
    Yaki Sudan dabag yaki da Nigeria mallamai suma ba fading gaskiya? Kuna Chen millionye akan talakawa

  • @SadanUsman-e7c
    @SadanUsman-e7c หลายเดือนก่อน

    Malam allah yasaka da alkairi 🤲🤲🤲

  • @bakirshuaibusaeed1125
    @bakirshuaibusaeed1125 หลายเดือนก่อน

    Shikenan Kuma Saikukuma Kuita Zama a Makaskanta Yaushe annabin Rahma Wanda Yayi Gwagwarmayar Tabbatarda adalci Zai Fadi haka
    Yaushene Yace Idan Lokaci Yazo Kunada Yawa Kubari Yawanku Yazama Maras Amfani
    Shi Ustas Yanacewane Musulmi Sucigabada Bacci
    Kai Wae Wayanna Irin Mutanene Wadannan ne Masucin Haram Suna Zabarmada Al'ummar Manzon Rahma Gubar Haram din
    Kun Zalumci Manzon Allah Harda Kuke Kokarin Karyawa Jama'arsa Gwiwa Akan Kwatar Haqqinsu Daga Gurin Azzalumai
    Shikuwa Sheikh Zakzaky Wanda Yake Kira Akan a Kafa Gwamnatin islama Kun Kusheshi Ankashe Masa Yaya Da Mabiya Amma Kunyi Murna
    Yaushene Zaku Canza Inbaku Canzuwa Muna Fatan Allah Ya Kawar Mana Da Azzalumai
    Allah Yataimaki Masu Kokarin Tabbatarda Adalci Na Allah Saukakke Daga Littafin Allah
    Ya Nunamana Tutar La'ilaha Illallahu Tana Filfilawa Gargashin Jagoran Tabbatarda Addinin Musulunci Sheikh Ibrahim Zakzaky Hafizwahullah...!!!

  • @KabiruShehu-i2j
    @KabiruShehu-i2j หลายเดือนก่อน

    Malam kukunkakaimu gawagga

  • @MuhammedBulama-qr8sf
    @MuhammedBulama-qr8sf หลายเดือนก่อน

    Nigeria fa ba gazabani yaki gazza dabag yeki da ku wani yiki? A duniya haka kuma Nigeria ba Sudan bani?

  • @tukurmuhammed905
    @tukurmuhammed905 หลายเดือนก่อน

    to kujara mana
    ku kuyi abinda. yace mana anan najeriya
    yakin Palestine da Israel zanga zanga ce again
    Lallai ne Manzan Allah yayi gaskiya
    Babu yanda za, ayi bayin Allah suhada kai
    da
    malaman da suke koyi da shaidan masu ilimin da iliminsu bai hanasu aikata aikin da Allah ya later, ance da dukkan masu koyi dashi

  • @MuhammedBulama-qr8sf
    @MuhammedBulama-qr8sf หลายเดือนก่อน

    Maluma ma ba masu aldalchi banni

  • @ibraheembalee9449
    @ibraheembalee9449 หลายเดือนก่อน

    Allah ya saka maka da alkhairi shiyasa nake kaunar wantann chanall naka mai albarka 🙏
    Allah yasa da alkhairi 🙏
    Amman wlh duk wanda yasan chiwan kansa bazai su ayi wata zanga zanga a Nigeria ba
    Allah ya qara mana zaman lfy da lfy da abunda lafiya zatachi❤
    Yakuma karemu daga sharyin yahudawa

    • @MuhammadardoZainulabideeng
      @MuhammadardoZainulabideeng หลายเดือนก่อน

      Saboda kanada cin yaudakullun da kwanciyarhankaliba shiyasa wanan waazin nashi yakeburgeka

  • @MamanHumaira-xk6sy
    @MamanHumaira-xk6sy หลายเดือนก่อน

    Hhhhhhhhjjj

  • @AbdullahRajah-o8i
    @AbdullahRajah-o8i หลายเดือนก่อน

    Malamen maggi 😂

  • @alhkabirusuleiman6136
    @alhkabirusuleiman6136 หลายเดือนก่อน +1

    Aslm bamuba zaga zaga masuneman zaga zaga ,zaga maisanta barawone