Tattaunawar Sulaiman Ibrahim da Sheikh Kabiru Gombe da kuma Sheikh Bala Lau
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 15 ต.ค. 2024
- Tattaunawa ta musamman da wasu shugabannin kungiyar Izala a Najeriya Sheikh Kabiru Gombe da kuma Sheikh Abdullahi Bala Lau, wadda Sulaiman Ibrahim na BBC Hausa ya jagoranta.
Gaskiyane Sheikh Kabiru Gombe. Allah ne ya kawo ka a wannan zamani. Mun gamsu da irin koyarku. Duk tambaya tana da amsa
جزاكم الله خير ❤🎉
Allah yasaka da alkairi
Allah yataimaka
حفظكم الله يا شيخ الإسلام.
Naso ace anyi tambaya akan daura igiya hannun dama ko hagu mugi waccece koyida Annabi( s a w).
Muna godiya Malamai Allah saka da Al- khaki
Allah ya karbi ranmu ta hanyan sunnah kuma Allah yabamu mazaje yan hallussunnah yasa yaranmu suzama yan koyi da sunnah
Masha Allah
Allah ya saka maku da aljanna.
Allah ya karawa Malaman Sunnah lpy
Allah Ya kara daukakaku kuma Ya tsareku da sharrin masu sharri!
Allah yabada lada
Jazakhumullah khairan
Allah,,,,👍🤲👈
Mallamai Allah yaba da ladda
Macha allah allah yatemaka
Allah yabiya
Sunnan sak sunna sai sunna sak biddia sam.
Masha Allah, Sunnah leka gidan kowa.
wlh karya ce kukeyi allah
Ji daqiqi wannan abun namasu ilimine bandaku yen wahala
Allah yasaka da'alkairi
Allah ya taimakeku malaman sunnah
Allah ya Kara lapiya malamai magada annabawa
Masha Allah
ماالشاالله
ماشاء الله
Jazakumullahu haira
Allah ya taimaka.
Wannan shine sunnan Gina hotal munafukai masu safarar mata kawai Allah yashiryeku masu kwadayi masu aikinriya
Allah yakermana Sunnah
masha Allah gaskiya yayi sosai wly Allah yatay maka muna
Emmanuel
ku ke da gwamnati bala,Ku hana mauludi in kun isa!! kira ga BBC in kuna sa muna fukan muta nan nan zaku ragewa kan Ku farinjini
بركل لله
Allah ya saka muku!
godiya muke
Wai ku biyu ne kuke tafiyar da izala Ina sauran Maluma.
Wanan ya yi masha allh
Toh watohkan istigifarine da salatin Annabi da hailala zamu'aje toh mezaka bamu toumukamane
masha Allah
Allah yah maidaku gida lafiya
بتوفيق ان شاء الله
محمدإبن بكر ال فلاته Allah yataimaki Shagaban Izala Sheikh khalifa Abdullahi Bala Lau Tare da matemakansa
Allah ya biyaku da Aljannah mallaman sunnah
Emmanuel
Ameen
ماشا ء الله
حواء نواف Alhamdu lillah masha Allah
ماشاالله
Jzk na godi Allah ya biya Allah ya saka da alherin duniya da lahira ameeen
Fatan alherin duniya da lahira ameeen malam
Izala ikon Allah
Masha allah
S pawa
OK,su musulmine ?yan shi a ne batattu?to bari na gayama fahimtata ,duk Wanda yace lailahaillallah musulmi ne ni awajena
hakane amman kamar akwai dan bambamci kadai leka zuciyarka babu mamaki zaka fahinci hakan
Allah yasaka da alkairi
Masha Allah, can someone help me with his contact? Thanks
allah biya ku
yaw wache Rana kabiru gonbe yau bagatana sabida sabida baka saman munbari dan kaga gaban dan jaridane
Allah yahadakan musilmi
dakikin gombe ,da sannu gaskiya zatai halinta ,kunce kuna hada kan musulmi km kullum aikinka zagin yan Shi'a da yan darika ,ko su ba musulmi bane? Allah yashiryeku muna fukan banza
Aminu Abdurrauf ka taba jin dakiki yayi wa'azi?
waazin Kabiru gombe naji yace,Allah bai saukar da al-qur'ani Dan ai layaba ko arubuta asha,ya saukar dashi ne kurum Dan waazi,ba karya naimasaba,mai ilimi zai fadi haka?
ko kunya baka jiba kace baka kiran sunansa ? cikin haushinka ? makaryaci ,
Amma kai Jahilin gaske ne! Yan darika musulmi ne amma Dan Shi'a addinin shi'anci yakeyi!
Aminu Abdurrauf haba dai, kai dai Allah yashiryeka... Yan darika musulmai ne amma yan Shi'a akwai alamar tambaya akansu matuka. Allah yasa kagane sunnah.
Al hamdullah
Masha allah
ماشاالله