Mijina Ya Sakeni Kafin na Gama Idda Sai Ya Sadu da Ni | Tambayoyin Auratayya
ฝัง
- เผยแพร่เมื่อ 20 ม.ค. 2024
- Tambayoyi
1- Hukuncin Mijin da Ya Saki Matarsa Kafin Ta Gama Idda Sai Ya Sadu Da Ita,
2- Yaya Hukuncin Matar da Mijinta Ya Saketa Da Jaririn Ciki, Sai Bayan Sakin Cikin Ya Zube.?
3- Hukuncin Auren da aka saki matar daya-bayan-daya har sau biyu, a na ukun sai akayi sakin yayin da take jinin al'ada. sai wani malami ya bada fatawar sakin bai yiwu ba, daga baya suka sake fada, sai matar tace tayi amfani da wancan sakin da akace bai yiwu ba, daga bisani kuma suka dawo suka zauna .
4- Nasiha ga mahaifiyar matar da take tsangwamarta saboda matar ce take mafi yawan hidindimun gidanta, sanadiyyar karayar arziki da ta sami mijinta, duk da matar tasan mijin ba da gangan yake kin yi ba
Masha Allah mal.
MASHAALLAH, ALLAH YA JIKAN IYAYE SHEIKH DAURAWA AMIIN.
Mlm Allah y bada lada
Allah yakara tsarewa
Masha Allah Tabarakallah Sheikh ❤❤
Jazakallahu khairan malam
Masha Allah, Allah ya kara wa Sheikh Aminu Daurawa lafiya da Imani.
Masha A Allah
Masha Allah
Ma sha Allahu. Allah ka tau saya mana
Muna godiya da ilmantuwa
Assalamualaikum
تبارك الله ما شاء الله
Mlm allah yakara lfy 🤲
Macha Allah
جزاك لله خيرا
Muna godoya
Allah ya sakawa Malan da alkairi
Malam inada tambaya
Assalamualaikum warahmatullah mallam mijinah au auranmu shekara 10 Amma innacemasa kasani a makaranta inaso nacigaba da karatu yanunamin bayaso sai na'amincemasa aka indai bokone bakaso to zanshiga islamiya sabida karatuna Yana zubewa ga yarasuna tashi saisutambayeni Abu waninbansaniba,yanunamin bayaso nace zanshiga da kudina Amma zakabiyamin school fees hakanma yaki gashi azanda mukeyi dashi baisan suturataba saidai nayiwa kaina
Ina son number mallam
😢
idan bada nufin kome ya sadu da itaba kuma still yazama ba zina ba?
Masha Allah
Malam inada tambaya
Masha Allah
Malam inada tambaya