Akwai kanshin gaskiya a zancen Gudaji,Allah ya tsare gabansa da bayansa. Akwai alamun wani baragurbin kwai na shirin fashewa. Ina ma doka ta ba da dama, da mun je jihar Gudaji mun jefa masa kuria har mazabarsa.
Su Waya nan kudi T89. Hon ya War ware zare kuma mungane kudin Sun shiga ta hanyar N50 da ake zare ma Yan nigeria adukanin bankunna wajen trensper, ko trensaction. Gudaji Yana gaskiya,
Tsakanin mu dasu Emefiele sai dai a lahira Allah yayi Sharia, Amma Shugaba Buhari yayi gum da bakinsa yaqiyin magana, wannan ne yasa muke tuhumar Shugaba Buhari da yiwa talaka zagon kasa, saboda baya bincika zargin laifi da wuri,, misali Shugaban DSS tsoho Dan garin Daura Wanda ya rinqa yiwa Buhari zagon kasa, Amma Buharin yaqi daukan mataki da wuri har Saida abin ya baci
Akwai lauje cikin nadi, yan majalisar mu suna daga cikin azzalumai dake jawowa Nigeria koma baya. Ya kamata Alumma mu farka da zaben irin wadannan gurbatattun yan majalisu
Shi wanchan bagidajen,,, number 1 da irinsu aka Rusa Nigeria.. Munafuki,,,, ... Allah yasakawa gudaji kazaure da gidan Aljanna... Ameen u have Contributed in Fighting corruption...Stamp duties,, electronic money Transfer levy,, maintenance levy... All these charges have Commulated Trillions of Naira.. For over 20yers,,, NDIC sun sani,, Even Tinubu is aware of that Money,,, Forensic Department,, na CBN are aware... The money is hidden in I & E windows, FMDQ,, and so on... Just in Summary..... Wallahi kai Hafizu kaji soron Allah..
Mutane basu Tsoron Allah... Yanzu mutun yazo fuskar duniya yana qoqarin mara ma qarya baya... Allah ya isa!
Mukaddashi Hon hafz yakamata ka fahimci mgnar Hon.
Gudaji ko Kaima an baka, n'a goro kake Goyon emafele
Akwai kanshin gaskiya a zancen Gudaji,Allah ya tsare gabansa da bayansa.
Akwai alamun wani baragurbin kwai na shirin fashewa.
Ina ma doka ta ba da dama, da mun je jihar Gudaji mun jefa masa kuria har mazabarsa.
Allah ya Kara baka nasara honorable gudaji kaxaure
ALLAH sarki gudaji
ALLAH yasa wannan kokarin da kake ya zama kaffarar kaifin ka gudaji alfarmar ma'aiki
Hmm Kasata Nigeria, Allah Ya sawaka. Kuma Allah Ya kawo mana masu gaskiya irinsu Hon. Gudaji Kazaure
Hon Hafiz kawu Kai munafuki kawaii wlhy sai ka fadi insha allahu
Allah Sarki Nigeria 😭. Allah Muna rokonka da sunayenka kyawawa ka kawo mana dauki
Wlhi kutuna ba iyaduniya ake rayuba mutuna zamumutu baba buhari kabashi cikkakken dama kafin sunchanzar dakudin😭😭😭😭
Allah sarki wato ma aikata uku sai ansa idu akansu CBN NNPC KOSTON su suke kwashe dukiyan Nigeria
Su Waya nan kudi T89. Hon ya War ware zare kuma mungane kudin Sun shiga ta hanyar N50 da ake zare ma Yan nigeria adukanin bankunna wajen trensper, ko trensaction.
Gudaji Yana gaskiya,
Ya Allah Duk wadda yake da hannu a wannan sace sace na kudaden wannan kasa da sa talaka cikin wahala Allah ka tona asirinsa Tun A duniya.
Allah y bayyana gaskiya y kare me gaskiya daka dukkan abinqi
Allah yakara ma karfin gwiwa Gudaji. Allah yakareka daga sharrin makiyanka
kayma kaji tsoron Allah
Gudaji Allah ya tsaremana Kai. A kanka talakawa zasu gane gaskiyar Buharin ko shima munafuki ne.
Hon hafis bashida hujja ko daya kusan ma ince baisan komae bah kawae ya bari kazaure yy aikin shi
Abin haushi wannan hafizdin yakefadi allah yafiku kaci sa a hafiz banasan zagi wlhi danazageka
Sai Hon. Gudaji. Chiki da gaskiya, ba wuka ba, ko takobi........ Hon. Hafis? Idan mafadi wawa ne, majiyi mai hankali ne.
Gudaji kazaure maigaskiyane wannan Maganar mutalakawa munsan gaskiyane
Tsakanin mu dasu Emefiele sai dai a lahira Allah yayi Sharia, Amma Shugaba Buhari yayi gum da bakinsa yaqiyin magana, wannan ne yasa muke tuhumar Shugaba Buhari da yiwa talaka zagon kasa, saboda baya bincika zargin laifi da wuri,, misali Shugaban DSS tsoho Dan garin Daura Wanda ya rinqa yiwa Buhari zagon kasa, Amma Buharin yaqi daukan mataki da wuri har Saida abin ya baci
Allah yatona asirin duk wanda yazaluncemu.
Kunci hanci har kai kuncinye barayi banza dama matsalar Nigeria yan arewa sune manyan barayi.
Akwai lauje cikin nadi, yan majalisar mu suna daga cikin azzalumai dake jawowa Nigeria koma baya. Ya kamata Alumma mu farka da zaben irin wadannan gurbatattun yan majalisu
Allah katona musu asiri dan hasken alarshinka
Aameen
Yakamata ku sakamuna cikakiyar wannan hirar
Shi wanchan bagidajen,,, number 1 da irinsu aka Rusa Nigeria.. Munafuki,,,, ... Allah yasakawa gudaji kazaure da gidan Aljanna... Ameen u have Contributed in Fighting corruption...Stamp duties,, electronic money Transfer levy,, maintenance levy... All these charges have Commulated Trillions of Naira.. For over 20yers,,, NDIC sun sani,, Even Tinubu is aware of that Money,,, Forensic Department,, na CBN are aware... The money is hidden in I & E windows, FMDQ,, and so on... Just in Summary..... Wallahi kai Hafizu kaji soron Allah..
Malan Najeriya akwai arziki, za a iya samun fiye da haka ma.
Idon mai gaskiya ma kana ganin sa zaka gane gaskiya
Hon Hafiz
Hon Hafiz
Hon Hafiz
Sai nawa nakiraka toh😏
to nagariya qamar qasace
Munafiki ido wuru wuru, makaryaci baisan komaiba dolo