WOW.... The issue is becoming serious and complicated. But it's a "TIT for TAT" matter. But l hope they are not planning to take Humaira out of the drama! i.e by Sule eventually divorcing her which can eliminate her from the drama. She should continue, even if Sule divorces Humaira, she should bring the house to the matter. Let's see how Sule can marry Humaira's sales girl and where he can accommodate the new wife!
Tayi daidai,sabida Humaira tayi duk yadda zatayi taga ta zauna a gidanta lfy harda barin aikinta sabida ta kula dashi haka kawai yazo rana tsaka ya watsa mata kasa a ido
Toh yaya gara da ka biya mu kudin mu,kuma dole a mana kayan fadan kishiya kuma za'a bamu kudin waliman da zamuyi after an kawo Amarya da sauran abunda baza rasa ba ai wasan bai kare ba ehenn😏
Saboda suke court? Lalle bakisan sharia ba wlh, ai ko cinya miki kudi akayi ce wa akeyi mutum ya biya a hankali, kuma dai miji me hankali har if har Matar ka zata kaika court ai ba zancen cigaba da zama da ita wlh
@@dabaranibashir4321wato ka karbi kudi ka biya bukatanka, zakamata wulakanci, kaga irinkune yasa bazamu bawa miji kudiba Dan karshe wulakanci ne, Shima suleimandin me yakaishi aure da bashi akanshi, ai baicika namiji bah wallahi
Ni nasan sai an kawo wani abun da zai sa ayi justifying son yarinyan nan. Wato wai abinci take turowa. Amma fa inaga next episode za’a saki Humaira. Ko da saki daya ne 😂
I dunno why but actually, from life experience why is it that if a poor person get rich 😂😂😂 that person would act in a very disgraceful manners and attitudes.
Masu hasashe a saketa ko yanxu Humair ta xama Hajiya, kuma koda ya sake ta ba inda za, aje xai dawo da ita sbd daga gani amaryar xataxo da matsalar da tafi ta humair😅
Nifa in nine sai na hada mata da saki 1 sabo da na samu nutsuwa kafin sabon aure na Kuma na samo damar cin amarcina cikin nutsuwa da kwanciyar hankali wlh
Ni nasan ko yaya ya saki humaira wani kalubale ne gabansa, domin kuwa zata ajiye masa danshi wurin amaryar, ga amaryar yar tiktok ce bata da lokacin kula da yaronshi wlh ko a nan sai ya gane gane Humairah na da amfani 😂
Hmmmm humaira BAnga laifinta BA wallahi kowata macece a zahiri maganar gaskiya abunda zatayi kenan AI itama tayida sauki Amma sule a daya bangaren ya iya dama mutum da ruwan jikinsa
Shawari ga humaira. Tayi amfani da kudinta chanza ma inna gidan ta. Ta kuma biya ma kanta da inna umra a lokacin bikin yaya. Ayi bikin basa nan daga ita har inna. Idan ta dawo kuma ta koma tsohon gidan ta kafin wannan. Ta gyara shi da kudin ta. Ina nufin ta fita harkan sulaiman ta kama inna.
I like the song playing at the end of every episode
Amicably resolved the issue as family. lovely, Humaira should take heart.
Wannan yayan nata Ghali ya takurawa mamarta, komai se yace mamanta ce tasa ta. Amma abinda humaira tayi ko nice haka zanyi
Aisaboda kishiyar ummansace yasa yake Mata Wagga sharri😂
Wllh kuwa ninaji dadin abinda tayi konice haka zanyi tun da kudinane KO karin aure ko kudina 😂😂😂😂😂😂😂
😂😂😂
😂😂😂
That’s exactly what I wanted to type, he does respect umaira’ s mum
Allah ya kara basira munayin wannan😂shirin
Gaskiya bayan series dinda humaira ta wahalda yaya wajen ciki
Babu inda yabani tausayi kmar wajen mayar da kuddi🤣
Wannan shine series dayafi dacewa da ‘yan mata dama masu aure a wannan yanayin da muke ciki 👏
Masha Allah muna godiya sosai Allah kara basira da daukaka mai amfani from 🇸🇦🇳🇬✅️🥰🥰
Mashaallah watching from Abidjan Côte d'Ivoire 🇨🇮🇨🇮🇳🇪🇳🇪
Masha Allah waiting from Misrata Libiya siradja sodja
WOW.... The issue is becoming serious and complicated. But it's a "TIT for TAT" matter. But l hope they are not planning to take Humaira out of the drama! i.e by Sule eventually divorcing her which can eliminate her from the drama.
She should continue, even if Sule divorces Humaira, she should bring the house to the matter. Let's see how Sule can marry Humaira's sales girl and where he can accommodate the new wife!
Ina matukar son wannan shirin sosai👌 Allah ya kara basira🙏Gaskiya kuna kokari sosai
Tayi daidai,sabida Humaira tayi duk yadda zatayi taga ta zauna a gidanta lfy harda barin aikinta sabida ta kula dashi haka kawai yazo rana tsaka ya watsa mata kasa a ido
To haba yanzu zaki iya kai mijinki kutu?
Ae maza basu da Amana idan nasin Kara auren nasu ya tatso wallahi
Idan bata karbi kudinba shikenan bazan bataba wllh dayayi aure
@@AishaYarfillo-e2k ai kuwa se dai gashi Kuma wata yar TikTok dince zata shigo
Kin gayi son ranki
Ma sha Allah, from Germany
Masha Allah❤❤🎉🎉😢😢
Waaawu maa shaa Allah waiting patiently ❤🎉
Much love from London
😢😢😢😢
Masha allha watching from Saudi Arabia 🇸🇦🇳🇬🤞
Please increase the duration 😢thank you 😊
slm
Wlh sule yabani tausaye sosai 😢😢 haba humaîra 😢😢😢
muna fukai
Suwa
Tayimn daidai wlh maza dayawansu basusan kara ba wlh
Kina da gaskiya humaira
@@ummisarauniya12 kumana
Wllh wannan yafi nakoyaushe kyau da dadi ❤❤❤
😅😅😅 mungode sosai WaSa nakyu fa
Toh yaya gara da ka biya mu kudin mu,kuma dole a mana kayan fadan kishiya kuma za'a bamu kudin waliman da zamuyi after an kawo Amarya da sauran abunda baza rasa ba ai wasan bai kare ba ehenn😏
Humaira fa kiyi mashi ciko kawai ki riqe gidan, ya nema ma amarya wajen zama😂😂
eh wllh😂
Duk yaya yaje ya gama zagayansa bashi da kamar humaira…..😊😊
Gaskiya humaira akwai matsala fah sulaiman fah da gaske yake aure bafashi🤔🥱
Allah ya miki albarka humaira
very good humaira
Muna tare da HUMAIRA 100%
gaskiya ba'amata adalciba
Oh oh oh humaira rigama wlh arna fara jin tausayin yaya sule anayi munajin dadi Allah yakara basira da zakin hannu
Wallahi humaira taburgeni gaskiya yaya suleh kabata kudinta kokafasa auran shine kawai ato
Ba za abayar ba
Team Aisha humaira 😂😂😂
Wallahi wanna chiri yayimin deday Alla chikara bachira
😂😂😂😂so after all our drama we are getting co-wife 😂😂😂😂💔
😂😂😂
Allah yasa hakan ammandai har a gaske wlh kinada bakin kishi
Billahillazi kuwa
She’ll be divorced next week 😂
See your life😂😂
Macha Allah 🥰
Masha Allah ❤❤yayi kyau
Naso yaya Bai samu kudin biya ba wlh😢😢😢
Er tiktok ce fa muje zuwa
Saboda suke court? Lalle bakisan sharia ba wlh, ai ko cinya miki kudi akayi ce wa akeyi mutum ya biya a hankali, kuma dai miji me hankali har if har Matar ka zata kaika court ai ba zancen cigaba da zama da ita wlh
@@Idreez2ai da nine cewa zanyi muje koton sai na fadawa alkali cewa zan dinga biyan ta da 150k duk wata sai muga ta tsiya wlh 😅😅
@@dabaranibashir4321wato ka karbi kudi ka biya bukatanka, zakamata wulakanci, kaga irinkune yasa bazamu bawa miji kudiba Dan karshe wulakanci ne, Shima suleimandin me yakaishi aure da bashi akanshi, ai baicika namiji bah wallahi
🤣🤣🤣🤣
Assalamualaikum Yaya Sulaiman dan Allah ku dawo mungaji jira
🇱🇾😍😍🇳🇪🙏🙏🙏
Ma Sha allah allah yakara basira wlh najidadn biyan kudin nan
Wallahi inniche humaira ko Anban kudina baza achi amanataba gaskiya koyasaken 😢koyafasah auranta shine kawai😢😢😢
Kema hakakike to Allah ya mana tsari
Ay dik balae daza ayi ayi yabata kudinta wlh karki yarda 😂
To way ba an biya ku kudin kuba to seymi kichiya de ba wachi
Wlh humaira kiyimaicuko kirikegidan yasamihaya
Watching live from Sweden
I need something 😂dan ina kabiya bashe Kuma kasakita ko zati hankali
Sulaiman Gaskiyar magana ba dace ace kayi wa humaira haka ba dama wata ce zaka aura dama dama dan haka ka biya ta kudinta kawai
Amarya zata zo tasha yunwa ango ba Kudi ya ci bashin kishiya 😂
Can't wait to see Suleiman's bride 😂😂
Walahi Allah ya kara Hakuri Yaya Suleiman😢❤,
Humair Allah ya kara miki hakuri, ama geskiya baki kyauta ba😢
Can’t wait to see SULAIMAN agaban kotu 😂😂
He don pass that level now ai😂😂 se de mugan sa da babban riga ya zama ango
Why is her step brother always complain about her mother
Wannan cin mutunci ne
Masha Allah watching from Brazil
Gaskiya Aïcha baki berguéni ba
Masha allah
Masha Allah
Ni nasan sai an kawo wani abun da zai sa ayi justifying son yarinyan nan. Wato wai abinci take turowa. Amma fa inaga next episode za’a saki Humaira. Ko da saki daya ne 😂
Am from Adamawa Yola. Bifa kai Jarumine!!!baka bawa maza kunya ba. Muna godiya da ciremana reini.😅
Nice one 👍
I dunno why but actually, from life experience why is it that if a poor person get rich 😂😂😂 that person would act in a very disgraceful manners and attitudes.
Masu hasashe a saketa ko yanxu Humair ta xama Hajiya, kuma koda ya sake ta ba inda za, aje xai dawo da ita sbd daga gani amaryar xataxo da matsalar da tafi ta humair😅
Salam samu ku da kokari gaskiya ina son shirin nan don akuwai daukan darasi a ciki Allah ya taimaka Ameen
معاها حق الصراحه
Allah sarki Yaya ya bani tausayi
Hhhhh jabbal ƙalam inji yaya
Ooooh nooo humaira 🤦♀️🤦♀️🤦♀️ the debt has been cleared so what next? 🤷♀️🤷♀️🤷♀️🤷♀️
Yy don allah karka rabu da humaira
Dan Allah wanan karo yariyadda zai Auro abari tashigo gida
Gaskiya daractor yakamata akara ma wannan shirin lokaci
Wannan episode dinyafikowanne 😂😂😂Masha Allah yau inacikin farinciki sule acigaba dagashi saimunzo dinner
😂😂😂ai ba kudin dinner
@@zaynabnuruddeen5094😂😂😂
Nifa in nine sai na hada mata da saki 1 sabo da na samu nutsuwa kafin sabon aure na Kuma na samo damar cin amarcina cikin nutsuwa da kwanciyar hankali wlh
@@dabaranibashir4321kaji mugu 😂😂😂😂
Yaya wat is her next target 😂😂
amare mana
Wallahi Auntyn mu karki yadda Yaya saiya biya kudin Nan 😅
Gaskiya yaya baiyi adalci bahhh😢😢😢
Masha Allah 😂😂❤
allha ya timaka
hmmmm sorry Humaira Hannan ce. abin tausayi
Gaskiya duration/length need to be increased faka faka😂
Kwata kwata banso yayayasamu kudin nan ba wlh Naso ace rashin mutuncin da zata maka yafi haka ma kuma hanan din zatazo wlh Sai taci uban ta😂
Gaskiya ne nima nafi son haka aradu
Ni nasan ko yaya ya saki humaira wani kalubale ne gabansa, domin kuwa zata ajiye masa danshi wurin amaryar, ga amaryar yar tiktok ce bata da lokacin kula da yaronshi wlh ko a nan sai ya gane gane Humairah na da amfani 😂
Gaskiya humaira baki Yi daidai ba
Masha Allah sulaiman namaka murna saikuma muga abinda humaira zatayi tinda batasan kunyaba😂😂
Wato laifintama kikagani kenen, to Allah yasa ayi Miki kiji inda dadi
@@zainababdullahi81malama kar ki mata fatan tsiya film ake ynzu
@@zainababdullahi81ameen y allah😂
Yaban tausayi wlhy😢😅
Ay humaira baxata hakura ba seta sake wata rigimar,anma anan ina batanta😂
Auren cin amana ne
Kai gali baka da wani aiki sai zagin mamar humaira kullum sai kace itace take zugata,a ina tasan meyake faruwa da zaka runka mata sharri😮
Assalamun Alaikum mun zo dannar kirji😂😂😂😂😂😂❤❤❤❤❤
Masha Allah 🇨🇲
Hmmmm humaira BAnga laifinta BA wallahi kowata macece a zahiri maganar gaskiya abunda zatayi kenan AI itama tayida sauki Amma sule a daya bangaren ya iya dama mutum da ruwan jikinsa
Wlh wannan karon sule yaburgeni sosai Allah yakara basira
I don't support Sulley to marry that girl who works for his wife
Shawari ga humaira. Tayi amfani da kudinta chanza ma inna gidan ta. Ta kuma biya ma kanta da inna umra a lokacin bikin yaya. Ayi bikin basa nan daga ita har inna. Idan ta dawo kuma ta koma tsohon gidan ta kafin wannan. Ta gyara shi da kudin ta. Ina nufin ta fita harkan sulaiman ta kama inna.
Nikam auren nan dole ne sai kayi shi yaya ka hakura mana dan allah😅😅
Yayi Dédé munajidadi sosai
Kai🥰gky Shirin yau yamin dadi sosai
Wayyo Allah dadi kasheni😅😅
Gaskiya kun takurawa humaira abiyata kawai 😂😅
mai kallo bae je har karshe ba kenan.. bacci kuke akayi transfer kudin ?🧐🧐
Masha Allah ❤❤❤
Humaira karki yarda ayi😂auren nan saidai yazaba ko ke ko amarya wallahi
Ita taiyi asarako wlh Amma aure sai munkara
Wato sile saidai zakarinkahakurida maganganundazakarinkasamu daga humaira🙏🇳🇪❤️🌹
Kaiman dai dai wllh intamatsa ka turata gidan su
Mugu kawai maza duk halinku daya ne wallahi
Masha allah inna tayidaidai databaka dama
Humaira Baki kyau tamuna ba wlh Amma zamu rama muma wlh tunda kinkasa yaya kuka
Yayi kukan jini ma😂😂
Su huomaira Anjikun ya day
Humair pah kinshin yafara over
Masha Allah ❤❤😂