Wow is episode sweet me over and over Wanda Allah kewa fada baya fada jinjina Humair masoyiyar❤ Yaya. Yaya Allah yakara basira Dan Allah adawomana da in time sbd nasan akwai chakiya wlh
Hanan initially lacks home discipline. Her emotions clearly show her love for Suleiman is for money. There's no surprise for her actions in communicating with other people beside her husband. Hajiya Humaira needs to reunite with her husband bcos of their child biko. Amaryar Tiktok is really educative.
Hahhaha aikuwa Hanan ba sonka take ba. . Kuma babu ranar da zata soka. Gara ma karabu da ita baki daya. Duk rawar kan auran anyi anhuta. Ai dama haka halin ku yake. Ni anmin har 3 takare sun tafi andawo wajena. Hqhhha ashe dei da gske ne ba film bane
Masha Allahu, A bifa ana fahimta sosai amma Yakamata kasaka wani yanayi na rayuwar aure irin zama da Mata biyu, Uku da hudu da implication dinsa da sauran ɓangarori na rayuwar aure Saboda karike layi ɗaya .wassalam
@@nuhuamirumuhammad gaskiya na kalli shirin zaman aure from 1to70 banga inda ya zauna da Mata uku ba saidai ya aura ya saki kamin amaryar TikTok. duka shirin zaman aure da amarya TikTok zan iya Kawo maka Matan da ya aura.
Let me start by saying it's unfortunate the new bride behaves in such a manner. Suleiman's decision on her is not just ok but professional. However, he shouldn't have told humaira that they have issues with his bride. Let's be frank, Humaira is a problem on her own. She'll just annoy him for no reason. Let's not forget how she dealt with him months back. So, He should have just been himself for a while, clear his mind and find an alternative.
Ai wlh sule anyi abin kunya,ai ban zaci zaka koma wa humaira ba wlh,na dauka zaka samu kwanciyar hankali da sabuwar matarka,tunda ba cin mutunci kayi ma humairr ba😂😂😂😅😅😅😅Ai wlh naji dadin hakan da hanan tayi maka Allah ya kara😂😂😂ai jiki magayi humairr zumu tayaki shuka ma sule buhun rashin mutunci don't worry
Dan Allah ku cire wannan sound din.. its so annoying wallahi. Ba ajin magana sossai. Bai kamata ana sa shi a yayin da ake magana ba. Amma wajen tunani ko makamancin haka ba laifi.
Acikin wannan film din gaskiya kwakwalwarka ta kulle ,wato shine illar film mai dogon zango yanzu tunaninka yakare kuma kakasa kare film din kadauki wani
Vindication is sweet! Wow Humaira has been vindicated! LOL new wife caught chatting with ex-lover! Wallahi this episode sweet me pass anything. I pity SHEDAN every bad thing is dumped on him as - "SHARRIN SHEDAN". Amariya get ready to say bye-bye to Ya-Sule's house.
Kaf kano babu soko kamar Suleiman din nan wlh kwata kwata bashi da zuciya wlh hama sai kace ba na miji ba wlh wannan humaira ko daga aljanna ta zo wlh sai na hakura da ita mtsss
Daidai tayi mana saboda ita ce Mason shin tsakani da Allah Amma yaki gane Hakan yaci amanarta ke a ganinki ya mata adalci Aikoh a gaske na miji yayi ma mace haka toh wlh ba karamin ci mata mutunci yayi ba ke saikace ba mace ba koh Dan baki taba haduwa da miji irin shi ba
Allah maji rokon bawa !!!! Allah ya karawa annabin mu daraja amin summa amin,
Saw Amin dan darajar sa
Wlh kodacewa Baku yiba masoyian uwar gida soyimi like this comment
Allah yasa in mijina ya karey Aure ya samu irin Amariya nan dan Allah kuce Amine 😂😂 Mu ai dandji humair Ne😊😂😂
Amen 😂
Amin 😂
Yasin ameen😂
Ameen da babban murya ma wlh
😂😂😂😂😂😂😂
Masha Allah aiki Yana kyau Sosai Maigida gaskiya munajin dadin wannan shirin
Don't forget to send salawat upen our beloved prophet muhammad (S A W)
Dan Allah sulaiman inason ka hadani da wnn Mai shagon hulunan ina sayarwane naga kayan suna da kyau sosai
No be juju be that 😂😂
Sulaiman, you are the types of the people whose the woman like to marry .
Ai billahilazi bakaga komai ba sule haka nan Allah yayi maka gata da mata mai sonka mai kishinka kace ba haka ba,toh ga kai ga hanan din
😂😂😂
Wato sule kema😂😂😂😂
😂😂
Wlh ya bani haushi sam bashida kunya wannan Sulaiman din Dan cin amana ne Allah ya rabamu da maxa irin Sulaiman
This episode sweet meee😂😂😂 team Uwar gida let gather here😅
Yessoooooo❤❤❤
Umar gida is just lucky 😂😂😂
Hhhhh we d team uwargida
@@fateemarhaleeyuabdurrahman9167 sai an kara auren in shaa Allah 😆 🤣 😂
❤❤❤❤❤❤❤ 19:12
Wow is episode sweet me over and over Wanda Allah kewa fada baya fada jinjina Humair masoyiyar❤ Yaya.
Yaya Allah yakara basira Dan Allah adawomana da in time sbd nasan akwai chakiya wlh
Hanan initially lacks home discipline. Her emotions clearly show her love for Suleiman is for money. There's no surprise for her actions in communicating with other people beside her husband. Hajiya Humaira needs to reunite with her husband bcos of their child biko. Amaryar Tiktok is really educative.
Gaskia ina matukar son shirinnan sosai Allah ubangiji ya kara basira
Wly hummaira tana birgueni a hadani da ita dan allah ❤
😂hhhhh yaya maganinka wlh kanazaune da yar masoyiyarka kajajibowa kanka🤪
Kai jama'a dadina da gobe saurin zuwa😂😂😂😂😂😂😂 umahir good 👍
Nadan dade bankalli shirinnan ba sai yau nadawo da kallansa shiri yana kyaufa Allah ya kara basira da daukaka agaidamin da inna
Masha Allah watching from Holland Netherlands 🇳🇱🇳🇬
waiy shi wannan yanason nunamana karmu qakara aure kenan wannan film baiyiba kokadan to amma bansan mai zaikasance nangababaaa
Malam wanga shirin anyishi ne domin karatun halin rayuwar aure idan Kai bugage ne kada ka kara kalon film din kaji@@bachirmanziloutv6817
Hahhaha aikuwa Hanan ba sonka take ba. . Kuma babu ranar da zata soka. Gara ma karabu da ita baki daya. Duk rawar kan auran anyi anhuta. Ai dama haka halin ku yake. Ni anmin har 3 takare sun tafi andawo wajena. Hqhhha ashe dei da gske ne ba film bane
Nifa maxa suna bani mamaki saboda basuda kunya sam cin amanan su Yana bani mamaki ana barin halak domin kunya ammm banda maxa sam basuda mutunci wlh
Dan Allah sulaiman inason ka Gadani ad wnn Mai shafin hul
Awwwn zamu sasanta team uwar gida let gather here 😂hlz
Anayi munajin dadi ❤jinjina ta musamman Allah yakara basira
I love this episode, no matter the situation wallahi ur first wife will always be the best
Maza basa gane haka sai sun dauko wa kansu abun da yafi qarfin
But Humaira isn't his first wife.
It's true
Wllh ai basa ganewa saita baci
dan Allah kasaki yariyanan kadawo da humaira
Masha Allahu, A bifa ana fahimta sosai amma Yakamata kasaka wani yanayi na rayuwar aure irin zama da Mata biyu, Uku da hudu da implication dinsa da sauran ɓangarori na rayuwar aure Saboda karike layi ɗaya .wassalam
Ya taɓa zama da gudu uku a lokacin baya da yake kowa na yanzu ya sani ba na baya ba
@@nuhuamirumuhammad gaskiya na kalli shirin zaman aure from 1to70 banga inda ya zauna da Mata uku ba saidai ya aura ya saki kamin amaryar TikTok. duka shirin zaman aure da amarya TikTok zan iya Kawo maka Matan da ya aura.
Masha allha watching from Saudi Arabia 🇸🇦🇳🇬🤞
Dan Allah Yaushe Zaku Dawo Neh
Wander shall never end
Merci beaucoup 😊
Mashallah watching from Togo humira happy die from the divorce
Daman nace yaya suleiman bazai iya bah ba humaira,
Souleymane ya dibo ruwan dafa kansa 😅😢
Walahi Nadoki durability da dama a wanga shiri naka ahamad bifa muna Godiya sosai masoyinka daga Algeria ❤❤❤❤
18:36 mu yanzu anaso ache mana duk wannan abubuwan da humaira tayi abaya daidai ne kenan ,kome akeso akoya mana, yaya please a fahimtar damu😂❤
Film din ya fara zama shirme wlh, duk matan nasa basuda hali daga yar rawar TikTok sai mai soyayya da ex
Hmmmm Yaya Kenan wallahi humaira bata da hakinka😂😂😂
Wanan hanan din dama nasan zaa rina 💃Allah ya kara
Wallahi humaira karki hakura bashi yaji ajikinshi
Gaskiyane yaji ajikinsa 😂bawai😊
Gsky wannan épisode din yamin dadi 🥰😍😍
Let me start by saying it's unfortunate the new bride behaves in such a manner. Suleiman's decision on her is not just ok but professional. However, he shouldn't have told humaira that they have issues with his bride. Let's be frank, Humaira is a problem on her own. She'll just annoy him for no reason. Let's not forget how she dealt with him months back. So, He should have just been himself for a while, clear his mind and find an alternative.
Na love
Masha Allah Allah yakara lafiya danisan kwana mai albarka shikinan sule ❤kayi bibabo kinan babo anti humaira ba amaryar
my curiosity made me ask about masoyiya Ashe tana daga garshe gaskiya episode din nan ya bani joyyyyy
Ai wlh sule anyi abin kunya,ai ban zaci zaka koma wa humaira ba wlh,na dauka zaka samu kwanciyar hankali da sabuwar matarka,tunda ba cin mutunci kayi ma humairr ba😂😂😂😅😅😅😅Ai wlh naji dadin hakan da hanan tayi maka Allah ya kara😂😂😂ai jiki magayi humairr zumu tayaki shuka ma sule buhun rashin mutunci don't worry
ماشاء الله تبارك الرحمن ربنا يخليك لينا
Good blessed to you my frovide Actor super beautiful guys Suleman
Suleman auren sati biyu har ya mutu"
Kai jamaa dadi da gobe saurin zuwa😢
Abun ya burgeni,daga yanzu har Allah yafara sakama Humairah
Don Allah ina jiran nagaba 🙏
Wlh inayin ki masoyiya humair 💯💯💯💯💯💯💯💯
Wallahi ko a gaske humaira tafi dacewa da tazama matarka Amma wannan Bata dace da kaiba
😂😂😂ina yinki humairr,ai wllh koni baza ayimun hk azauna lahiya va😂
Nice to see you
Kaiiiii 🤦♀️🤦♀️🤦♀️ hannan we will not forgive you for shaming us this way 😅 haaba!
Allah shikara yaya mgnin me aure aure kenn
Ameen fah 😂😂 yamin daidai
Koni wlh😅😅😅
Humaira dan Allah kiyafe min harna miki zagin alhaki dadina da gobe saurin zuwa sileman aure sati biyu😂😂😂😂
Dan Allah ku cire wannan sound din.. its so annoying wallahi. Ba ajin magana sossai. Bai kamata ana sa shi a yayin da ake magana ba. Amma wajen tunani ko makamancin haka ba laifi.
Wallahi suleman awanna satindai kakobsa sabida inaso humaira tayi nadama sai naga akasin haka
Watoh Kai laifin humaira kagani kenan, hmn maza kenan, to gashinan dai 😂😂
Wlh bakida wanda yafi Suleiman saboda haka akoma ma Suleiman ko yanzu yahoru
Anma yayan humaira ba ka kiawta ba!! Kouloun kana iza yaya souley yayi aouré, babou shawara mey kiaw !!
Bring back our humair ✊✊✊
kai jama'ah🤣🤣🤣 episode dinnan yamin dadi wlh, the last scene sweet pass sugarcane😂😂😂😂
Acikin wannan film din gaskiya kwakwalwarka ta kulle ,wato shine illar film mai dogon zango yanzu tunaninka yakare kuma kakasa kare film din kadauki wani
Exactly that is what they happen to me, with my ex girlfriend
Anayi munajin dadi mudai muna team din humaira
Bamu ga kadan Daga cikin na wannan satin ba fa. Da fatan za a yi
Gaskiya mu time din da ake na episodes dinnan yana mana kadan
Macha Allah wlhi Chirinan Yana Bada ma Anan bakadan ba Allah Kara basira
Team uwar gida 🥳🥳🥳🥰🥰🥰
Wallahi ko dacewa da Hanan basu yi ba. Kamar yar shi 😂
Ganemin hanya
Wlh bakaga komi ba Suleiman
Kaiii jamma'a😂😂😂 auran sati biyu😂😂
Allah sarki yya😂😂
Heeeeee ! madallah madallah, Suley Inna kaga abunda ake gudu.
Wannan yayan humairan mugu ne
What her mother saw she's going reaped it,we are together with humaira %percent❤
Waye Idan Yana kallo Yake Karanta comments Kamar Ni 😂
ganiii😂
Let gather here😂
see me here
😂😂
Good job 👍
Please a dinga rage background sound din
Allah ya saka miki Aisha. Hakuri yayi. Sule, inna da ghali sunji kunya a ciki sati biyu
Vindication is sweet! Wow Humaira has been vindicated! LOL new wife caught chatting with ex-lover! Wallahi this episode sweet me pass anything. I pity SHEDAN every bad thing is dumped on him as - "SHARRIN SHEDAN". Amariya get ready to say bye-bye to Ya-Sule's house.
Dan Allah a cire sound din background next time...
Hhh dadina da gone sauriin zuwa. Sule auren sati 2 har anyi shi angamas😂
Masha Allah
Alhakin humaira😂❤ anayi muna jindadi😂😂 zaki san sharri shaidan ne😂😂🤣🤣
Maganin irinku kenan yaya masu gane gane😂😂😂
Uwar gida sarautar mata. Baa sanin mahimmacinki SE bakyau Nan 😂
Svp a qan la suite
Ance Wanda beyi sharan masallaci ba yayi ta kasuwa😂 yaya dai yana ta kasuwan😆
Kaf kano babu soko kamar Suleiman din nan wlh kwata kwata bashi da zuciya wlh hama sai kace ba na miji ba wlh wannan humaira ko daga aljanna ta zo wlh sai na hakura da ita mtsss
Maman Hanan fa makwadaiciya ce. Kudin Sule take so 😂
N'a ki dadin wanan wassan Allah ya Fara Saka ma Humèra
Umaira Nima natayaki dariya😂😂😂😂Yaya sai humaira
Dadina da gobe😂saurin zuwa😅su yaya har an fara zargin Amarya??😂🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️🗣️Humaira come forward namesake🤣🤣
Kunadaiso kukoyardamu cewa DUK rashin kyautatawar da Humaira takeyiwa sule daidaitayi tindayayi aure yasha wahala itakuma tanajin dadi
Daidai tayi mana saboda ita ce Mason shin tsakani da Allah Amma yaki gane Hakan yaci amanarta ke a ganinki ya mata adalci Aikoh a gaske na miji yayi ma mace haka toh wlh ba karamin ci mata mutunci yayi ba ke saikace ba mace ba koh Dan baki taba haduwa da miji irin shi ba
Masha Allah ❤❤❤
Humaira ba daraja sam 😅😅😅 I liked her
Macha Allah 🎉❤
Kai humaira duniya ce wllh😅, sai Dake jaruma uwar gd🥰
Hhhhhhh 😃😃😃😃 yaya kace tanada besty a gefe kenan
❤❤yaya silemane allah ya kara basira ❤❤
Masha Allah
Humaira ina yinki sosai kinyi daidai
Gaskiya wanan episode din yamin sugar 😂😂
Su yaya sule anji kunya idan ansanta 😅😅😅😅😅😅 Kai kunayi munajin nice
Da tsohon Zuma aka magani