me yasa ku yan darika idan aka taba bangarancin ku sai zage zage ai ba shine mafita ba asali ma rashin kunya ne. a darika ba'a koya maku girmama na gaba daku ba ne kada ku manta duk furucin da mukeyi ko a rubuce rahira zamuyi bayani. Allah ya shiye mu. malam Allah saka da mafificin Alkhairi.
dan izala ne ke cema wani wai ba'a koyamai girmama na gaba. Wannan shine duniya a jirkice. Wa dan Izala Ya daratta. Malamanku ma Baku barsu ba zagin su kuke bare waninsu. Ba kubar malamai ba, Har iyayan annabi kuke zagi.
Allah yakarawa malamin lafiya da nisan kwana. kawai domin kariya ga sunnar ma aiki. S.A.W . Wallahi inason malamin don Allah. Don Allah duk wanda yasamu dama ya isarmai da sako na
Ya mutu yana kalmar shahada ranar Juma'a yana sallar asuba shiyasa malumanka irinsu su marigayi isyaka rabiu yace da ana sayen irin mutuwar da ya saya Amma mutuwa ce irin ta bayin Allah irinsu sayyadina Umar
Ma sha Allah Allah ya sakamaka da alhiri malam lawan
Lallai katabbata zaka maimaita da larabci..
Amma kaji tsoran Allahu.
Ma sha Allah
Muna godiya munaganin aikin ilimi Allah yasakama da aljanna madaukakiya
Da kai da jafaru duka Allah ya qara tsine muku albarka tsinanu maqiyan ma,aiki s a w
An gaiahe ka babban Zindiqi
Lallai mu bama qaunar Annabin ku wato me quru-quru (Inyass) domin haka shehun ku Zindiqin Jos(Harisu) ya fada
Dan bidi'ah kenan kaji haushi ko😂😂
Gaskiya ɗaci gareta kayi haquri zagi bayamagani wallahi kadage da neman gaskiya a ko'inatake Allah yasamudace
ALLAH ya saka maka da alkhairi. Gaskiya ce ba sa so. Amma muje zuwa zasu gane
me yasa ku yan darika idan aka taba bangarancin ku sai zage zage ai ba shine mafita ba asali ma rashin kunya ne. a darika ba'a koya maku girmama na gaba daku ba ne kada ku manta duk furucin da mukeyi ko a rubuce rahira zamuyi bayani. Allah ya shiye mu. malam Allah saka da mafificin Alkhairi.
dan izala ne ke cema wani wai ba'a koyamai girmama na gaba. Wannan shine duniya a jirkice. Wa dan Izala Ya daratta. Malamanku ma Baku barsu ba zagin su kuke bare waninsu. Ba kubar malamai ba, Har iyayan annabi kuke zagi.
Ai Yan izala ne basu San girmama kowaba sai fakewa dasunan sunna ana zagin mutane
Allah yakarawa malamin lafiya da nisan kwana. kawai domin kariya ga sunnar ma aiki. S.A.W . Wallahi inason malamin don Allah. Don Allah duk wanda yasamu dama ya isarmai da sako na
Allah shi kara lafiya maigida ❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Allah yasaka da alkari duniya da lahira mugode
Jazaakumullahu Khairan.
❤❤
Jazakallah sheikh ❤❤❤❤❤
Makaryaci wasa Kanu namana inda akayima shehu sujada
Allah shi kara lahiya
Jazakumullahu Khairan sheikh lawan
Sai suce fatiha da salatul fati matsayin daya
Allah yasaka da alheri sheik lawan Abubakar ❤❤❤❤❤
Wannan maganar dakakeyi itace shirka me karatu domin malami baya zagin kowa
Allah yasaka da alkhAiri malam
IZALA ABUN KI CE..
Jazaakumullahu Khairan
Bakawarijé keda karama in banda kai mahaoukaci ne
Karamar banxa ra shirme
Karyakake izzala bakuda litafi kodaya mailman darika sunada tarbiya basaneman lifinmutane hassada zatakashe ka
Lalle fa magana ta kare.
Jaki ba
Ibn Taimiyya ne qatoton Arne Jaki
Akwai hujja da komai kune asalin tatattun arna shegu
Allah ya shiryeka
Jafar bakawarijé ne
Ya mutu yana kalmar shahada ranar Juma'a yana sallar asuba shiyasa malumanka irinsu su marigayi isyaka rabiu yace da ana sayen irin mutuwar da ya saya
Amma mutuwa ce irin ta bayin Allah irinsu sayyadina Umar
Kiran shehu ya isarmana
Shehu yakira allha mukuma
Mun Kira shehu
Kaskiya kayinisa
Jahili
Hmm 😢
Allha yatsinema munafikin banza munafukin yofi kaje kanemi Sana’a ko g ruwane yafi kasama wani idanuwa maras tarbiya
Allah ya isa lawa fajiri munafiki
Izala sallafiya wahabiyawa gidan iskanchi makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam.. Jafar Adam jahili number one
Amma Kai katon jahiline, ai dahiru baucima ya ce Malam Jafar nada ilimi, toh Kai kace jahiline, Kaine makaryaci jahili ko dahiru?
Ai babu 'yan iska na gaske wlh sai 'yan dariqa. Kai jahiline ire iren ku mun sansu ko fatiha lafiyyaya baka iya karantawa
Jazaakumullahu Khairan.