Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 07/02/2024 • RFI Hausa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.พ. 2024
  • Gwamnatin Najeriya ta musanta cewa, al'ummar kasar na fama da yunwa, yayin da shugaban Bola Ahmed Tinubu ya bada umarnin sakin hatsi don wadata jama'a da abinci. Amurka ta caccaki Senegal kan yadda ta dage gudanar da zaben shugaban kasa. Yau ake cika watanni hudu cur da fara yakin Gaza a daidai lokacin da ake fatan cimma yarjejeniyar tsagaita musayar wuta tsakanin Isra'ila da mayakan Hamas.

ความคิดเห็น • 2