Labaran RFI Hausa na ƙarfe 5 agogon Najeriya cikin bidiyo 23/07/2024 • RFI Hausa

แชร์
ฝัง
  • เผยแพร่เมื่อ 6 ก.ย. 2024
  • Masana sun bayyana cacar-bakar da ake yi tsakanin matatar Ɗangote da gwamnatin Najeriya a matsayin abin kunya da suka ce ka iya hana masu zuba jari zuwa ƙasar. Sama da mutane 140 sun rasa rayukansu sakamakon zabtarewar ƙasa a Habasha. Isra'ila ta yi luguden wuta tare da kashe mutane 70 a Khan Younis.

ความคิดเห็น • 4